Bola Tinubu
Tsohon hafsan sojoji, Tukur Buratai ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan saurin dakile yunkurin juyin mulki a Benin, ya kira matakin “gagarumin dabara”.
Manyan shugabannin addinai da gargajiya sun ce tabarbarewar tsaro a Najeriya ta koma gaban Shugaba Tinubu, suna kiran a dauki mataki cikin gaggawa.
Janar John Enenche mai ritaya ya bayyana cewa juyin mulki yanzu kusan ya zama ba zai yiwu ba a Najeriya saboda sabuwar fahimtar dimokuradiyya cikin sojoji.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta yabawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu bisa hanzarin da ya yi wajen agaza wa Jamhuriyar Benin tare da dakile juyin mulki.
Rundunar hadin gwiwa ta sojojin Jamhuriyar Benin, sojojin saman Najeriya da dakarun Faransa sun dakile yunkurin juyin mulki a ranar Lahadi da ta gabata.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da bukatar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar mata, inda yake neman tura dakarun sojoji zuwa Benin.
Shugaba Bola Tinubu ya nemi Majalisar Dattawa ta amince a tura dakarun Najeriya Jamhuriyar Benin don taimakawa a zaman lafiya bayan yunƙurin juyin mulki.
Shugaban Bola Ahmed Tinubu zai zama shugaban Najeriya farar hula na farko da ya yi wa'adin mulki biyu idan ya ci zaben 2027 kuma ya kammala wa'adinsa a2031.
A labarin nan, za a ji Sanata Barau Jibrin ya jinjina da yadda Shugaban Kasa, Bola Tinubu ya gaggauta amsa koken 'yan Benin a lokacin da ake shirin kwace mulki.
Bola Tinubu
Samu kari