Bola Tinubu
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya nuna fargabar cewa gwamnatin Bola Tinubu na shirin maida Najeriya mulkin jam'iyya daya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsaza ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da nasara APC a kowane mataki a zaben 2027.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya zargi gwamnatin Bola Tinubu da kokarin hana shi takarar shugaban kasa a 2027, amma ya ce babu abin da zai dakatar da burinsa.
Snata Muhammad Ali Ndume ya ce daya daga cikin manyan matsalolin da Tinubu ke fuskanta ita ce wadanda ke tare da shi ba su iya fada masa gaskiya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Ministan yada labarai Mohammed Idris ya ce Shugaba Tinubu na shirin inganta walwalar ma’aikatan bangaren yada labarai domin kara bunkasa ayyukan gwamnati.
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Shugaban ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Femi Gbajabiamila, ya ce gwamnatin tarayya na shirin sake duba mafi ƙarancin albashin N70,000 saboda tsadar rayuwa.
Jigo a jam'iyyar PDP, Segun Sowunmi, ya yi hasashen cewa Shugaba Tinubu na iya lashe jihohi kusan 22 a zaben shugaban kasa na zaben shekarar 2027.
Bola Tinubu
Samu kari