Bola Tinubu
Garba Kore, jigo a jam'iyyar APC ya bayyana cewa babu sauran alheri a zaman Abba da Kwankwaso, ya ce son da Tinubu ke yi wa Kwankwaso ne ya sa ba a daure Madugu ba.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga zargin da ake yi na cewa ta yi wani shiri na takurawa ƴan adawa domin kanta.
A labarin nan, za a ji cewa wani jigo a APC reshen Jihar Katsina ya bayyana rokon gwamna Umaru Dikko Radda ya taimaka masu da hular kwano kafin kamfen.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta bayyana bukatarta ga Shugaba Bola Tinubu game da dakatar da dokar haraji da ake shirin fara aiwatarwa.
Shugaba Tinubu ya bar Lagos zuwa Turai da Abu Dhabi yayin da ake ce-ce-ku-ce kan harin da Amurka ta kai wa 'yan ta'addan Lakurawa a jihar Sokoto a ranar Kirsimeti.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya bayyana cewa yana koyon abubuwa a wajen shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya koka kan kalubalen da yake fuskanta a fagen siyasar Najeriya. Ya ce ana tsangwamarsa da zaginsa.
Mai ba Shugaba Tinubu shawara kan yada labarai, Daniel Bwala ya bayyana hare-haren sama da Amurka ta kai wa ‘yan ta’adda a Sokoto a matsayin abin da ke da “ruɗani”.
Gwamnatin Tarayya ta yaye sama da jami’an tsaron dazuka 7,000 daga jihohi bakwai domin dakile ’yan bindiga, masu garkuwa da mutane da ’yan ta’adda.
Bola Tinubu
Samu kari