Bola Tinubu
Rahotanni sun ce tsohon shugaban BCDA, Dakorinama Alabo George, ya ci gaba da zama a ofis duk da sanar da Abdulrazak Namdas a matsayin sabon shugaban hukumar.
Abubakar Cika Adamu cike yake da da-na-sani saboda kujerar Majalisar tarayya da ya rike na shekaru 4. Dama shi tun farko mutane ne suka saya masa fam a 2015.
A wannan labari, za a ji cewa tsohon minista Solomon Dalung ya bayyana cewa a shirye ya ke domin amsar duk wani kudi da za a yi masa tayi na neman ya koma APC.
A labarin nan, za a ji cewa Barista Bulama Bukarti ya lissafo jerin daliban da aka sace a jihar Borno, har da wadanda aka sace rana daya da na Oyo.
Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Niger, Jonathan Vatsa, ya ce tikitin Musulmi da Musulmi ba zai samu karɓuwa daga Kiristoci ba a zaɓen 2027 mai zuwa.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Fadar Shugaban Kasa ta ce ci gaba da rike Kashim Shettima a matsayin mataimaki zai kare hadin kan APC, tare da dakile rade-radin siyasa kafin zaben 2027.
An fara samun baraka a tafiyar kungiyar Triple R wanda Dauda Kahutu Rarara ke jagoranta da ke goyon bayan tazarcen Bola Tinubu a zaben shekarar 2027.
Jigon APC a Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi farar dabara da ya dauki Shettima mataimaki a karo na biyu.
Bola Tinubu
Samu kari