Bola Tinubu
Tsohon gwamnan Kano, Mallam Ibrahim Shekarau ya yabawa Bola Tinubu kan nadin shugaban hukumomin tsaro daga yankinsa inda ya ce Muhammadu Buhari ma ya yi haka a baya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya isa kasar China domin gudanar da ziyarar aiki a kasar. Tinubu zai gana da shugaban China da sauran manyan 'yan kasuwa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya aika sako ga masu adawa da kasancewarsa cikin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
An yiwa Shugaban kasa, Bola Tinubu, alkalanci kan yadda ya tafiyar da zanga-zangar adawa da gwamnatinsa da aka kammala a fadin kasar nan kwanan baya.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Shugaba Bola Tinubu zai yi garambawul a mukaman Ministocinsa saboda yadda wasu daga cikinsu ba su tabuka komai ba.
Tsohon Minista a Najeriya, Sule Lamido ya ce tsohon shugaban kasa bai so Bola Tinubu ko Yemi Osinbajo ba a zaben 2023 inda ya ce ya so Ahmed Lawan ya gaje shi.
An kawo ma’aikatun Najeriya da aka shafe watanni babu Ministoci a mulkin APC. A yanzu jihar Filato ba ta da ko Minista guda a majalisar zartarwa.
A cikin shekaru kusan 40, mutane da-dama sun jagoranci NIA wajen aikin leken asiri. A rahoton nan, an kawo jerin sunayen daukacin shugabannin hukumar NIA a tarihi.
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya yi magana kan zaben 2027 inda ya ce Bola Tinubu zai yi wahalar kayarwa a zaɓen 2027 da ake tunkara saboda yadda ya kama kasa
Bola Tinubu
Samu kari