Bola Tinubu
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin kunci da ake ciki a kasar inda ya jingina laifin ga matakan da aka dauka a baya.
Kwamitin tsarawa da gyara albashin ma'aikata (NSIWC) ya tabbatar da cewa za a tabbatar da fara biyan mafi ƙarancin albashin N70,000 tun daga watan Yulin 2024.
Jagoran siyasar jihar Kano kuma jigon jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sha alwashi kan zaben 2027 inda ya ce suna kan shirin game da haka.
A wani rahoton nan za ku ji cewa shugaban kasar nan, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bukaci masu ruwa da tsaki sun tabbatar an yi zaben Edo bisa adalci.
A cikin labarin nan, za ku ji cewa jagororin kungiyoyin matasa sama da 60 sun janye daga shiga gagarumin zanga-zangar adawa da manufofin gwamnatin tarayya.
Kungiyar kwadago ta ce Bola Tinubu ya so biya musu kudin jirgi domin zuwa kasahe su ji kudin man fetur amma suka ki kar ace sun karbi cin hanci da rashawa.
Kungiyar kwadago ta ce N70,000 da za a biya ma'aikata ba za ta tsinana komai ba kasancewar an kara kudin fetur. Shugaban yan kwadago ya ce za su zauna da Tinubu
Jam'iyyar APC ta yi ikirarin cewa gwamnan Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo ya ba da umarnin a cire dukkanin allunan shugaban kasa Bola Tinubu daga jihar.
A labarin nan, kakakin majalisar wakilai, Rt. Hon. Tajuddeen Abbas ya ji dadin yadda gwamnatin Bola Tinubu ta daga likkafar kwalejin ilimi da ke Zaria
Bola Tinubu
Samu kari