Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya kadu bayan rasuwar yayansa mai suna Dakta Naheemdeen Ade Ekemode inda ya ce tabbas zai yi kewarsa ba kadan ba a rayuwarsa.
Yayin al'umma suka shiga mummunan yanayi na cire tallafin man fetur, Aliko Dangote ya shawarci Shugaba Bola Tinubu ya kawar da tallafi gaba daya a kasar.
A wannan labarin, za ki ji akwai alamun cewa masu shan wutar lantarki a tsarin A na samun wutar sama da awanni 20 za su fuskanci karin kudin lantarki.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron majalisar zartaswa FEC a fadarsa da ke Abuja yayin da ake raɗe-raɗin yana shirin yin garambawul.
Rundunar sojin Najeriya ta musa cewa shugabanta ya ajiye aiki bayan an yi yunkurin kashe shi. sojoji sun ce ba kamshin gaskiya a cikin labarin kwata kwata.
A wannan labarin, za ku ji tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Felix Osakwe ya shawarci shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ajiye mukamin Ministan man fetur.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya ce nasarar APC a zaben Edo ya nuna akwai alamar talakawa sun amince da salon mulkin Bola Tinubu.
Jam'iyyar APC reshen Zamfara ta roki Bola Tinubu ya sanya dokar ta baci a jihar saboda matsalar ta'addanci inda ta zargi Gwamna Dauda Lawal da kawo cikas.
Sanata Kofowola Bucknor-Akerele wacce ta rike muƙamin mataimakiyar Bola Tinubu a jihar Lagos ta koka kan irin halin shugaban na rashin karbar shawara.
Bola Tinubu
Samu kari