Bola Tinubu
kungiyar NLC ta ce cire tallafin man fetur ya kawo karin matsaloli, yayin da Tinubu ya kare matakin da zancen ceto makomar tattalin arzikin Najeriya.
Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya soki zarge-zargen da Shugaban Nijar, Abdourahamane Tchiani ya yi inda ya ce zai iya yin kuskure a maganganunsa.
Gwamna Caleb Mutfwang na ya bayyana ci gaban tsaro a jihar Filato a 2024, inda ya yiwa Tinubu godiya kan haɗin kan da ya ba da, yana fatan 2025 za ta fi kyau.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya zargi gwamnatocin APC da rashin fadawa yan Najeriya gaskiya game da halin da kasar ke ciki sabanin na PDP.
Sheikh Abubakar Baban Gwale ya fallasa sharrin da yake kunshe cikin kudirin haraji, ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ‘yan majalisar tarayya.
Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya gargadi masu neman raba kan ‘yan Najeriya da Nijar. Shehin ya na cikin manyan malaman addinin musulunci da ake tunkaho da su.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Reno Omokri ya yi magana kan zaben 2027 da damar da Bola Tinubu ke da ita inda ya ce kwarewarsa a siyasa zai ba shi damar yin nasara.
Sanata Ahmed Wadada ya karyata zargin cewa Shugaba Bola Tinubu na neman kawo cikas ga tattalin arzikin Arewacin Najeriya ta hanyar kudirin gyaran haraji.
Rabiu Musa Kwankwaso ya fadawa ‘Yan majalisar tarayya abin da za su yi a kan kudirin haraji. Kwankwaso ya na so ‘yan majalisar jam’iyyar NNPP su yaki kudirin.
Bola Tinubu
Samu kari