Bola Tinubu
'Yan Arewa sun mika bukatu 7 ga Bola Tinubu da gwamnatin jihar Edo bayan kashe Hausawa matafiya a jihar Edo. An bukaci biyan diyya da hukunta masu laifi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi tir da kisan gillar da aka yi wa matafiya 16 a jihar Edo, ya yabawa Gwamna Monday Okpebholo bisa matakan da ya ɗauka.
Makarantar koyon unguzoma a jihar Delta ta bukaci dalibar da ta yada bidiyon da ake yi wa matar Tinubu wulakanci ta kare kanta ko a hukunta ta kan laifin.
Jam'iyyun siyasa da kungiyoyi sun fara magana kan neman hana Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi takara a 2027. Kudirin ya kayyadae shekarun takara zuwa 60.
Gwamnatin tarayya ta ƙaryata cewa ana cin zarafin kiristoci a kasar, kamar yadda majalisar Amurka ta bayyana, har ta ke neman a hukunta kasar da takunkumi.
Sanata Godswill Akpabio ya ce Kano za ta dawo hannun APC a 2027. Ya ce Abdullahi Ganduje, Barau Jibrin da Basheer Lado za su kawo wa Bola Tinubu Kano a 2027.
Shugaba Tinubu zai yi bikin zagayowar ranar haihuwarsa ta hanyar shirya taron addu’o'i a Abuja, inda ya bukaci ‘yan Najeriya su yi addu’a domin zaman lafiya.
Tsohon hadimin mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya shawarci Gwamna Siminalayi Fubara ya kalubalanci dakatarwar da aka yi masa a gaban kotu.
Kudirin dokar da ke neman hana 'yan sama da shekaru 60 yin takarar kujerar shugabancin kasa da gwamna ya tsallake karatu na biyu a zauren majalisar wakilai.
Bola Tinubu
Samu kari