Bola Tinubu
Yayin da ake fama da ƙarancin abinci a Najeriya, Gwamnatin Bola Tinubu ta fadi shirinta na dakile shigo da kayan abinci daga ketare domin bunkasa harkokin noma.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta kara daukar tsauraran matakai domin kara samun kudin shiga. Bola Tinubu zai kara bude kofofin haraji domin habaka tattali.
Tsohon kakakin kwamitin kamfen PDP a 2023, Daniel Bwala ya ce sai dai zato amma babu wanda ya san ainihin waɗanda Tinubu zai kora da waɗanda za su tsaya.
Dan majalisar dattawan kasar nan mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu ya shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kira taron gaggawa da masu ruwa tsaki
Bayan fadar shugaban kasa ta sanar da shirin Bola Tinubu na korar wasu Ministoci, yan siyasa da dama sun fara kama kafa tun bayan fitar da rahoton a Abuja.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ta hannun ofishin yaɗa labaransa ya yi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sa baki a rikicinsa da EFCC.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta hannun mininstan shari'a, Lateef Fagbemi ta musanta batun cewa wata kotu ta umarci a kwace kudadenta a kasar Amurka.
Yayin da ake cigaba da rigima kan farashin man fetur tsakanin kamfanin NNPCL da matatar Aliko Dangote, Gwamnatin Tarayya ta fadi matsayarta kan haka.
Ministan cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ya umarci fara bincike kan zargin cin hanci a gidan yari bayan dan daudu, Bobrisky ya fasa kwai lokacin da ya ke can.
Bola Tinubu
Samu kari