Bola Tinubu
Gwamnan Kano ya ziyarci shugaban kasa, tare da sauran gwamnoni domin taya Bola Ahmed Tinubu murnar shigowa sabuwar shekarar 2025, ya mika bukatar Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga gwamnonin jihohin Najeriya kan yancin cin gashin kan kananan hukumomi. Ya kwantar da hankalinsu.
Hadimin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya ce an fara yi wa shugaba Bola Tinubu barazana da zagon ƙasa kan kudirin haraji da ke gaban majalisar dokoki.
An gurfanar da Mahadi Shehu a gaban kotun majistare a Kaduna bisa zargin hada baki, tallafa wa ta'addanci, da tayar da rikici inda aka tura shi gidan kaso.
Gwamnatin jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta yi fatali da kudirin harajin gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. Ta ce ko kadan bai dace ba.
Gwamnatin tarayya ta yi alkawuran domin rage radadin da 'yan Najeriya suka tsinci kansu a ciki a 2024. Sai dai yayin da shekarar ta zo karshe ba a cika wasu ba.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya dauki wasu muhimman matakai a shekarar 2024 da ta gabata domin kawo sauyi a kasa wanda wasu suka jawo ce-ce-ku-ce a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kogi ya bukaci 'yan Najeriya su kara hakuri da salon mulkin Bola Tinubu. Ya ce Tinubu ya dauko hanyar kawo cigaba a Najeriya.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya shaidawa 'yan Najeriya cewa akwai bukatar su bayar da hadin kai tare da watsi da duk abin da zai kawo rabuwar kai.
Bola Tinubu
Samu kari