Bola Tinubu
Tsohon kwamishina a Ribas, Chisom Gbali, ya bayyana cewa akwai sabuwar makarkashiya da ake shirya wa don tsawaita dokar ta baci da dakatar da gwamna.
Gwamnatin tarayya ta fara tantance wasu 'yan siyasa da ake shirin nada wa a matsayin jakadun Najerya bayan shafe watanni babu wakilci a kasashen waje.
Mazauna jihar Kano sun fuskanci kalubale da tashin hankali a cikin makoni biyun tun daga ranar 28 ga watan Maris na shekarar da aka ciki bayan kashe Hausawa a Edo.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a SDP, Adewole Adebayo ya ce akwai shirin da Atiku Abubakar da Peter Obi suke yi domin sauya sheka zuwa SDP a 2027.
Yayin da ake ta yada cewa Bola Tinubu zai sauya Kashim Shettima a matsayin mataimakinsa, dan PDP, Dare Glintstone Akinniyi ya gargade shi kan daukar wannan mataki.
Tsohon shugaban majalisr dattawan Najeriya, Sanata Adolphus Wabara ya nuna takaicinsa kan yadda Shugaba Bola Tinubu da Kashim Shettima suka fice Najeriya a tare.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna takaicinsa kan hare-haren ta'addanci da 'yan bindiga suka kai a jihar Plateau inda suka kashe mutane masu yawa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi sauyin shugabanci a kamfanin mai na kasa (NNPCL). Akwai mutane 20 da suka taba shugabantar kamfanin a tarihi.
Cibiyar bunkasa masana'antu masu zaman kansu CPPE ta gargadi gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu kan kokarin hana shigo da kayan sola Najeriya daga waje.
Bola Tinubu
Samu kari