Bola Tinubu
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa ta na bakin kokarinta domin ganin an kawo karshen ta'addanci a fadin Najeriya, ta nemi karin tallafin gwamnati.
Kungiyar kabilar Ibo ta Ohanaeze Ndigbo ta bayyana cewa babu wani dalili da zai sa a rika kace-nace a kan sake zabar Bola Ahmed Tinubu ya koma kujerarsa.
Hadimin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shaida cewa jama'a sun fara ganin yadda matakan gwamnatin tarayya suka fara haifar da da mai ido ga talakawa.
Hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ragargaji Tinubu kan tashin farashin kayayyaki. Ya ce an yaudari Bola Tinubu kan matakan da ya dauka.
Gwamnatin Jihar Bauchi ta zargi hadimin shugaban ƙasa, Sunday Dare da rashin sanin makamar aiki da rashin kishin kasa, bayan ya yi martani a kan sukar Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa a yanzu ya sauya ra'ayi kan adawar da yake yi dangane da kudirin harajin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Kakakin tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo, ya musanta labarin da ake yaɗawa cewa mai gidansa ya bar jam'iyyar APC da kuma siyasa gaba daya.
Ana ta kiraye-kiraye ga Seyi Tinubu ya nemi takarar gwamnan Lagos, Ministan Matasa a Najeriya, Ayodele Olawande, ya bayyana matashin da cewa ya cancanta.
Kungiyar SERAP ta shigar gwamnatin Bola Tinubu da gwamnoni 36 a kotu kan amfani da dokar laifuffukan yanar gizo (Cybercrimes) don tauye 'yancin fadin albarkacin baki
Bola Tinubu
Samu kari