Bola Tinubu
Kwamitin majalisar tarayya ya nuna damuwa kan kasafin kudi na Naira biliyan 11.8 da aka ware domin kaddamar da ma’aikatar raya dabbobi, yana rokon karin kudi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi sabon nadi a hukumar tsaron farin kaya ta DSS. Shugaban kasan ya amince da nadin mataimakiyar darakta janar ta hukumar.
Wata kungiya ta fara tone tone kan maganar takarar gwamnan Legas da aka ce dan Tinubu, Seyi Tinubu ya cancanta a 2027. Kungiyar ta ce ba dan jihar Legas ba ne.
Malam Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya zargi gwamnatin jihar Bauchi da almubazzaranci da kudaden jama'a, don haka ba shi da wani hurumi na shukar Tinubu.
'Yan majalisun Arewa sun bayyana cewa za su cigaba da tirjiya ga Bola Tinubu kan kudirin haraji da ya gabatar. Majalisa za ta tattauna haraji da lasafin kudi.
Ma’aikatar wutar lantarki za ta kashe N8b don wayar da kan 'yan Najeriya kan biyan kudin lantarki, hana sata da kare kayayyakin wuta, inji Minista Adebayo Adelabu.
Wasu malaman addinin Musulunci Kudu maso Yammacin Najeriya sun jaddada goyon bayansu ga kudirin dake fasalin harajin da Tinubu ya kai Majalisar tarayya.
Wani kusa a jam'iyyar APC ya ce kakakin majalisar Legas da aka tsige, Mudashiru Obasa ya nuna takama yayin da aka kira shi zuwa sulhu a gaban shugaba Bola Tinubu.
Najeriya ta karbi tan 32,000 na shinkafa daga kasar Thailand a yunkurin gwamnati na cika alkawarin da ta dauka na kawo karshen hauhawar farashin abinci.
Bola Tinubu
Samu kari