Bola Tinubu
Ta cikin wannan labarin, za ku ga yadda gwamnatocin jihar Jigawa da ta tarayya sun fara duba yadda za a tallafawa wadanda ambaliyar ruwa ya daidaita daga muhallansu.
Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta karbo rancen makudan Daloli daga Bankin Duniya a cikin watanni 16 da shugaban ya fara mulkin kasar nan.
Ministar mata ta bukaci yan Najeriya su kara hakuri da shugaba Bola Ahmed Tinubu kan halin da ake ciki. Ministar ta yi albishir mai dadi kan samun saukin rayuwa.
Wasu sarakunan gargajiya a Arewacin Najeriya sun koka kan yadda ake samun matsala game da kudin da ake ware musu na kaso biyar daga Gwamnatin Tarayya.
A wannan labarin, Sanata Ali Ndume ya bayyana ainihin abin da ya faru kan labarin da ake yadawa na cewa yan kungiyar Boko Haram sun kai masa hari.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta fito ta kare kanta kan karin da aka yi na farashin man fetur a fadin kasar nan.
Labarin karin farashin litar fetur da ya bullo yau Laraba ya jefa mazauna kasar nan a cikin fargaba da bacin rai bisa manufofin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta caccaki tsarin da gwamnatin baya ta Muhammadu Buhari ta bi wajen kaddamar da jirgin sama mallakin kasar nan.
Shugaba Bola Tinubu ya taya Zainab Shinkafi Bagudu murnar zama yar Afrika ta farko da za ta shugabanci kungiyar IUCC ta duniya. Kungiyar IUUC na yaki da cutar kansa
Bola Tinubu
Samu kari