Bola Tinubu
Hanu Fejiro Agbodje ya ce Najeriya na bukatar mallakar Bitcoin don bunkasa tattalin arziki, yayin da ake hasashen darajar Bitcoin za ta iya kai dala $180,000 a 2025.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yabi manufofin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa za a ga amfaninsu nan ba da dadewa ba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu na ganawa yanzu haka da gwamnan Ribas, Sim.Fubara da wakilan Ogoni a fadarsa da ke Abuja, manyan kusoshi sun hallara.
Shugaban kamfanin Sunrise Power zai gurfana a gaban kotu domin bayar da shaida a kan bukatar da ya ke da shi wajen neman Najeriya ta biya shi diyyar $2.3bn.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa kwalejin Kimiyya da Fasaha a ta Tarayya a Gwarinpa da ke Abuja, an raɗa mata sunansa don karrama shi.
Kungiyar Izala ta yi magana kan zargin hada kai da 'yan Darika wajen shirya taron mahaddata Kur'ani a goyi bayan Bola Tinubu a 2027. Ta ba siyasa a Qur'anic Festival
Ana ta magana kan takarar gwamna na Seyi Tinubu a jihar Lagos inda jigon APC, Joe Igbokwe ya ce kira na amincewa da lamarin zai kawo rarrabuwa ne kawai.
Masanin siyasa a Najeriya Farfesa Bolaji Akinyemi ya gargadi shugaba Bola Tinubu kan yin fito na fito da shugaba Donald Trump na Amurka don kare martabar Najeriya
Ministan kudi da tsara tattalin arziki, Wale Edun ya samu tirjiya daga wasu Sanatoci bayan ya shaida masu cewa tattalin arziki ya fara farfadowa.
Bola Tinubu
Samu kari