Bola Tinubu
Gwamnatin tarayya ta fara shirin turawa talakawa milyan 20 kudi ta asusun banki domin rage radadi. An bayyana abin da Bola Tinubu ke yi kan karya farashin abinci.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci gwamnati da kamfanoni masu zaman kansu da su hada karfi da karfe wajen karfafa ci gaban mata da daidaiton jinsi a Najeriya.
Shugaban kwamitin shugaban kasa kan tsare-tsare da garanbawul ga harkokin haraji , Taiwo Oyedele ya musanta cewa kasar nan ba ta da kudi, an gano inda matsala ta ke.
An fara raba tallafin ambaliyar ruwa na milyoyin kudi a jihar Katsina ga talakawa. Gwamna Dikko Radda ya bayyana yadda za a raba tallafin ga mutanen Katsina.
Ana tsaka da jimamin durkushewar tashar wutar lantarki, an bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya gaggauta sallamar daya daga cikin 'yan majalisar ministocinsa.
Jagororin jam'iyyar APC mai mulki a jihar Legas sun ba 'yan Najeriya shawara kan gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Sun bukaci a kara hakuri.
Tun kafin zama shugaban kasa har zuwa yanzu, akwai wasu sunaye ko inkiya da aka mannawa Bola Ahmed Tinubu saboda burgewa ko kuma sukarsa game da sunan.
Gwamnatin tarayya ta nuna damuwa kan yadda wasu 'yan Najeriya ke bata sunan kasar nan. Gwamnatin ta ce hakan yana masu zuba hannun jari shigowa Najeriya.
Kasar Birtaniya ta fitar da sanarwa kan neman raba Najeriya da yan a ware na kasar Yarabawa suka yi. Gwamnatin tarayya ce ta nemi Birtaniya ta yi bayani kan lamarin.
Bola Tinubu
Samu kari