Bola Tinubu
Fadar shugaban kasa ta ce hadakar da Atiku Abubakar, Nasir El-Rufa'i, Hakeem Baba Ahmed ke son hadawa ba za ta yi nasara ba bayan sauya shekar Ifeanyi Okowa.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara, Hakeem Baba-Ahmed ya bukaci Bola Tinubu ya hakura da takara a 2027 domin ba matasa da sababbin jini damar shugabanci.
Jam'iyya mai mulki ta APC tana samun tagomashin sababbin yan siyasa da suka yi fice a jam'iyyusu na PDP, NNPP da LP, kuma ana sa ran wasu za su sauya sheka nan gaba.
Tsofaffin ‘yan majalisar CPC na 2011, sun nada Al-Makura a matsayin jagora a APC, inda suka caccaki Nasir El-Rufa'i da tsohon Antoni Janar, Abubakar Malami.
Timi Frank ya zargi Tinubu da tunzura Arewa da Kudu don burin dawowa mulki a 2027, ya ce ya na amfani da kabilanci da barazana don cimma manufarsa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Dele Momodu, ya shawarci shugaban kasa Bola Tinubu da ka da ya yarda da 'yan siyasa masu sauya sheka zuwa APC.
Yayin da hare-haren yan bindiga ya yi ƙamari, Bola Tinubu ya umarci jami’an tsaro su sauya dabarunsu nan take domin kawo karshen matsaloli a Borno, Benue da Plateau.
Shugaban kasan Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawar sirri da mai ba shi shawara kan harkokin tsaro da babban hafsan tsaro, Janar Christopher Musa.
Jam'iyun adawa na shirin haɗaka domin kifar da Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, cikinsu akwai PDP da NNPP da SDP da kuma LP duk da cewa akwai matsaloli a tafiyar.
Bola Tinubu
Samu kari