Bola Tinubu
An ware sama da kayayyakin 100,000 da kuma N32.7bn don tallafa wa matasa da marasa galihu, musamman mata da matasa a fadin ƙasa a ƙarƙashin shirin N-Power.
Shugaba Tinubu zai halarci Taron Makamashi a Tanzania, inda zai yi jawabi kan kokarin Najeriya na samar da wuta ga kowa da inganta makamashi mai tsafta a Afirka.
Rikicin PDP ya kara tsamari yayin da gwamnan Bauchi da musayar ministan Abuja suka fara musayar bakaken kalamai kan gazawar jagoranci da buri na jagoranci.
Shugaban Bola Tinubu ya sanar da nadin shugabannin manyan hukumomi a ranar Juma’a, 24 ga watan Janairu. Legit.ng ta yi karin haske kan 'yan siyasar Kano da aka nada.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya yi magana kan cire tallafin man fetur da gwamnati ta yi. Ya ce hakan ya haifar da ci gaba.
Kungiyoyin matasan Neja Delta sun bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu nasara cikin sauki a 2027. Kungiyoyi sama da 20 ne suka fadi haka.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje da tsohon mataimakinsa, Nasiru Yusuf Gawuna sababbin mukamai.
Wani sabon rahoto ya bayyana fargabar karuwa matsanancin talauci a Najeriya biyo bayan tsadar rayuwa da hauhawar farashi da ake fama da shi a fadin Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sake gwangwaje tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr. Nasir Yusuf Gawuna da sabon muƙami a gwamnatin tarayya.
Bola Tinubu
Samu kari