Bola Tinubu
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon shugaban Najeriya, Janar Yakubu Gowon murnar cika shekaru 90 inda ya ce yana ba shi shawarwari masu kyau.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gama hutun da yake yi, ya dawo Najeriya. Olusegun Dada ya yi magana ya na mai nuna jirgin fadar shugaban Najeriya ya sauka.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi martani kan neman shugabancin Najeriya da kalubalantar Bola Tinubu a zaben 2027 inda ya ce idan yana so zai yi magana.
Ministan shari'a Lateef Fagbemi ya bukaci 'yan Najeriya da su daina korafi kan haƙin matsin tattalin arzikin da ake fama da shi a kasar nan. Ya bukaci a kara hakuri.
'Yan Kano sun rike mai taimakawa shugaban kasa kan harkokin ‘yan majalisar wakilan tarayya. A 2023 Bashir Lado kuma ya samu makamancin wannan matsayi.
An kawo jerin wasu malaman da za su iya goyon bayan Bola Tinubu a 2027. Ana ganin cewa irinsu Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingirza su sake talla Tinubu a 2027
Kusa a APC ya yi kuka kan yadda lamura ke tafiya a mulkin Bola Tinubu. Jigon APC ya koka kan yadda darajar Naira ta karye da yadda ake nuna son kai a Najeriya
Gwamnatin tarayya na yunkurin mayar da masu motoci amfani da iskar gas na CNG. Tsarin yana da saukin arha fiye da man fetur wanda ya yi tsada a Najeriya.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya ce gwamnatin Najeriya ta san ba za ta iya magance matsalar tattalin arziki ba.
Bola Tinubu
Samu kari