Bola Tinubu
Atiku Abubakar ya ce Najeriya na iya rasa dimokiradiyya idan ba a yi hankali ba. Ya kuma zargi gwamnatin yanzu da saye ra'ayin 'yan adawa da N50m.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa dole a hada kai ceto eNajeriya. Ya yi kaca kaca da APC, ya bayyana makircin da ake kullawa a 2027.
Hukumar daukar ma'aikata ta kasa ta sanar da matasan kasar nan da su karkade takardunsu domin neman guraben aikin da ta ware domin rahe rashin aiki.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Mista Peter Obi duk wata haɗaka da za a haɗa matukar ba za a tattauna batun ceto Najeriya ba, to kada ma a sanya shi a ciki.
Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya tabbatar da cewa gwamnatin APC na yaki da cin hanci, gyaran tattalin arziki, da inganta tsarin dimokuradiyya.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta na sane da nauyin jama'a da ya rataya a wuyanta, kuma za ta yi abin da ya dace.
Kungiyar matasan PDP ta gargadi Gwamna Bala Mohammed da ya gyara dabi’unsa ko ya fice daga jam’iyyar saboda bata mata suna bayan ci gaba da sukar Nyesom Wike.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya zargi gwamnan Bauchi da yin suka maras ma'ana ga Bola Tinubu. Tuggar ya ce gwamnan yana shirin 2027 ne.
'Yan adawa sun yi rubdugu ga Buhari kan cewa Allah ne kadai ai iya gyara Najeriya. PDP, NNPP, LP sun ce hakan ya nuna gazawar gwamnatin Bola Tinubu a fili.
Bola Tinubu
Samu kari