Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tura wasika ga majalisar dattawa domin tantance ministocin da ya zaɓo. A ranar Laraba majalisar dattawa za ta tantance ministocin.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da shirinta na kara harajin VAT da yan kasar nan su ke biya kan kayayykin da su ke saye ko sayarwa ga yan Najeriya.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa Bola Tinubu ya yi la'akari da ra'ayoyin ƴan Najeriya wajen yanke ministocin za a kora, ta faɗi tsarin da aka bi wajen tantancewa.
Tsohon karamin ministan gidaje da raya birane, Abdullahi T Gwarzo ya tura sako ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan ya raba shi da mukaminsa.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kwaskwarima ga majalisar ministocinsa inda ya kori wasu tare da nada sababbi. Ya nada sababbi har guda bakwai.
Mutanen yankin Neja Delta sun caccaki Bola Tinubu kan zargin rusa musu ma'aikata. Wasu daga cikinsu sun yi madalla da rusa ma'aikatar da Bola Tinubu ya yi.
Sabon shugaban hukumar da'ar ma'aikata (CCB), Abdullahi Bello ya sha alwashin raba ma'aikatan kasar nan da cin hanci da rashawa tare da dawo da martabar aiki.
Tsohuwar Ministar harkokin mata, Uju Kennedy Ohanenye ta yi magana awanni kadan bayan sallamar ta daga mukaminta inda ta yi godiya ga Shugaba Bola Tinubu.
Jam'iyyun adawa sun ce korar ministoci da Bola Tinubu ya yi a banza ne, PDP ta ce korar ministoci kora kunya ne. LP ta ce Tinubu ya fara korar yunwa kafin ministoci.
Bola Tinubu
Samu kari