Bola Tinubu
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya gargadi shugaba Bola Tinubu kan kama mutane saboda siyasa bayan EFCC ta kama Ferfesa Yusuf Usman na hukumar NHIS.
Tsohon gwmanan jihar Osun, Bisi Akande ya bayyana rawar da ya taka wajen shawo kan Bola Ahmed Tinubu ya amince da nemi zama shugaban ƙasa a zaɓen 2023.
Gwamnatin jihar Bauchi ta caccaki ministan harkokin kasashen waje na Najeriya, Yusuf Tuggar. Ta bayyana cewa gazawarsa ta jawo abin kunya ga Najeriya.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya bukaci wadanda suka soki mulkin Muslim-Muslim na Bola Tinubu su nemi gafara saboda karyar da suka yada.
Gwamnatin jihar Jigawa ta kaddammar da raba katin ATM ga mutane 23,000 a karkashin shirin tallafi na NSIP domin yaki da talauci. Ya kawo wasu shirin tallafi.
Rahama Sadau ta rubuta "Salaam" a Facebook, wanda ya jawo mutane sama da 2,200 suka yi martani/ An nemi ta fito takarar shugabar kasa saboda shahararta.
Tun bayan hawansa mulki, an sanya wa ma'akatun gwamnati da suka hada da barikin sojoji a Abuja, cibiyar BATTIC da kwalejin kimiyya da fasaha sunan Bola Tinubu.
Yayin da ake kai ruwa rana tsakanin APC da Nasir El-Rufai, jigon APC, Joe Igbokwe ya bukaci APC ta daidaita da shi, yana cewa babu Ministan Bola Tinubu da ya fi shi.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma tsohon minista a gwamnatin Muhammadu Bƴhari, Rotimi Amaechi, ya bayyana shirinsa da ya zama shugaban kasan Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari