Bola Tinubu
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa shugaban kasa yana da niyya mai kyau ga ƴan Najeriya, ya bukaci a ci gaba da yi masa addu'a.
Tushen wutar lantarkin Najeriya ya lalace sau 105 a mulkin Buhari da Bola Tinubu. Tun fara mukin Buhari aka samu lalacewar tushen wutar lantarki sau 93 a Najeriya.
IMF ya ce babu ruwansa a cire tallafin fetur a Najeriya. Daraktan Afrika na asusun, Abebe Selassie ne ya fadi haka, ya ce amma mataki ne mai kyawun gaske.
A yau Juma'a 25 ga watan Oktoban 2024, mai girma shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu ya hadu da dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar.
Wata kungiya a Arewacin Najeriya ta dura kan Bola Tinubu kan umarnin ministoci su rage motoci zuwa uku. Kungiyar ta ce Bola Tinubu ne zai fara rage kashe kudi.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta maincewa Gwamna Usman Ododo ya gina katafaren filin sauka da tashin jiragen sama na kasa da kasa a Zariagi, jihar Kogi.
Gwamnatin Katsina ta bayyana jin dadin yadda jama'a su ka fara daukar shawarwarinta kare kai daga hare haren yan bindiga da su ka addabi kauyuka da dama.
Shugaba Bola Tinubu ya nemi a tsaurara bincike da aikin ceto yayin da ake fargabar fasinjoji takwas sun mutu a hatsarin jirgin sama da ya faru a jihar Ribas.
Jam'iyyar APC a jihar Anambra ta yi fatali da matakin Shugaba Bola Tinubu na nadin Bianca Ojukwu a matsayin Minista inda ta zargi shugaban da cin amanarta.
Bola Tinubu
Samu kari