Bola Tinubu
Hukumar FIRS ta ce ta tatso kudin shigar Naira Tiriliyan 21.6 ta haraji a 2023. Hakazalika, hukumar ta shaida cewa tana son tara Naira tiriliyan 25 a 2025.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umar Finitiri ya caccaki tsarin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta dora tattalin arzikin Najeriya, inda ya ke ganin dole a gyara.
Jam'iyyar APC ta nesanta ministan harkokin tattalin arzikin ruwa, Gboyega Oyetola daga neman takarar gwamnan jihar Osun. APC ta ce 'yan adawa ke yada fastocin karya.
Matar shugaban kasa, Sanata Remi Tinubu ta gaisa da dalibai tana musu nasiha da kishin kasa. Matar Tinubu ta ba da mamaki yayin da ta fito a mota ta gaisa da dalibai
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya fadi matsayarsa ko da kuwa yana cikin gwamnatin Bola Tinubu yayin martani kan zargin sukar APC saboda bai cikin gwamnati.
Sanata Shehu Sani ya yi zazzafar suka ga tsohon gwamnan jiharsa ba tare da kiran sunan kowa ba, lamarin da ya ke kama da mayar da martani ga Nasir El Rufa'i.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ba zai mika mulki ba, sai dai a kwata.
Tsohon gwamnan jihar Osun, Bisi Akande ya bayyana cewa magoya bayan Peter Obi sun so dakile fitowa takarar Bola Ahmed Tinubu, har sun kitsa zanga-zangar #EndSARS.
Tsohon gwamnan jihar Osun kuma dattijon ƙasa, Pa Bisi Akande ya bayyana cewa Bola Tinubu ya gaya masa rashin lafiyar da ke masa ciwo kafin zaɓen 2023.
Bola Tinubu
Samu kari