Bola Tinubu
'Yan Najeriya da suka zamo bakin haure a Amurka sun ce suna buya a gida domin kaucewa kamun da shugaba Donald Trump ya sa a yi wa bakin haure a kasar.
Gwamnonin PDP sun sha alwashin kwace mulki a zaben 2027 mai zuwa. Gwamnonin PDP sun fadi haka ne bayan wani taron gaggawa da suka yi a jihar Delta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Kalifan Tijjaniyya na duniya, Khalifa Sheikh Muhammad Mahi Inyass yayin da Kashim Shettima ya hadu da yan Izala.
Mai magana da yawun shugaban APC, Oliver Okpala ya bayyana cewa ƴan Najeriya za su gane dabarar Bola Tinubu ta naɗim Ganduje a FAAN nam ba da daɗewa ba.
Musa Iliyasu ya yi zargin cewa madugun Kwankwasiyya na ƙoƙarin shiga jikin Tinubu ba don komai ba sai don samun mafakar da Abba zai samu zarcewa zango na 2.
Manyan malaman darikar Tijjaniya karƙashin Khalifa Mahiy Sheiƙh Ibrahim Nyass sun kai ziyara fadar shugaban ƙasa, sun yi sallah tare da Bola Tinubu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Abba Abubakar Aliyu a matsayin shugaban hukumar wutar lantarki ta karkara (REA.) Abba yana rike da REA tun daga Maris din 2024.
An fara kulle-kulle domin tunkarar zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Nasir El-Rufai na daga cikin tsofaffin gwamnonin da ake ganin za su yi takara da Tinubu.
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ba za ta zuba idanu wasu 'yan siyasa su na kokarin tunzura jama'a da haddasa fitina ba.
Bola Tinubu
Samu kari