Bola Tinubu
Tsohon dan majalisar wakilai a jihar Katsina, Usman Bugaje, ga taso gwamnatin Bola Tinubu a gaba. Bugaje ya ce gwamnatin ta gaza magance matsalo ko ɗaya da ta gada.
Fubara ya dawo daga hutun makonni biyu, bayan ya gana da Tinubu a Landan. An ce gwamnan da aka dakatar ya kuma gana da Wike, ya durkusa har gwiwa yana neman gafara.
Fitaccen mawakin nan, Dauda Kahutu wanda aka fi sani da Rarara ya sako sabuwar waƙar da ya yi wa Tinubu a wurin liyafar da aka shiryawa shugaban ƙasa.
Shugaban Bola Tinubu ya bukaci gwamnonin Najeriya da su maida hankali kan sauke nauyin da ke kansu. Ya bukaci su yi watsi da masu kokarin karkatar musu da hankali.
Kamfanin Meta da ya mallaki Facebook, Instagram da Whatsapp ya yi barazanar rufe Facebook da Instagram saboda harajin Dala miliyan 290 da aka daura masa.
Gwamnan jihar Ogun ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kaddamar da kamfanin sarrafa auduga mafi girma a jihar Ogun. Mutane 250,000 za su samu aiki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce Najeriya ba za ta saduda, ta sunkuyawa masu yunkurin tayar da hankali ba, ya ce gwamnatinsa na inganta walwar sojoji.
Kungiyar ta Afenifere ta yi magana kan zaben 2027 inda ta bayyana goyon bayanta ga shugaban kasa, Bola Tinubu ya kammala shekaru takwas a mulkin kasa.
Yayin da Remi Tinubu ke gudanar da shirin tallafawa mata, wasu sun fita daga wajen taron tallafa musu da ake yi karkashin matar shugaban kasa a Port Harcourt.
Bola Tinubu
Samu kari