Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya nemi Majalisar Dattawa ta amince a tura dakarun Najeriya Jamhuriyar Benin don taimakawa a zaman lafiya bayan yunƙurin juyin mulki.
Shugaban Bola Ahmed Tinubu zai zama shugaban Najeriya farar hula na farko da ya yi wa'adin mulki biyu idan ya ci zaben 2027 kuma ya kammala wa'adinsa a2031.
A labarin nan, za a ji Sanata Barau Jibrin ya jinjina da yadda Shugaban Kasa, Bola Tinubu ya gaggauta amsa koken 'yan Benin a lokacin da ake shirin kwace mulki.
Jam'iyyar hamayya ta NNPP ta bayyana ra'ayinta a kan yunkurin hadewa ko shiga wata hadaka da jam'iyya mai mulki ta APC gabanin zaben 2027 da ke tafe.
Dan majalisar dokokin Amurka, Riley Moore ya yaba da matakan da Najeriya ke dauka kan matsalar tsaro bayan ceto dalibai sama da 100 da aka sace a makarantar Neja.
A labarin nan, za a ji cewa Hakeem Baba Ahmed ya kara nanata kiransa ga Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu kan hakura da neman takara a kakar zabe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta bayyana takaicin yadda ake ci gaba da rashin tsaro a Najeriya amma an iya kai agaji Benin.
Daliban da aka ceto daga hannun 'yan bindiga a jihar Neja sun bayyana halin da suka shiga. Sun bayyana cewa 'yan bindigan sun rika yi musu barazana.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna farin cikinsa kan ceto daliban da aka sace a jihar Neja. Ya bukaci jami'an tsaro su kubutar da sauran da ke tsare.
Bola Tinubu
Samu kari