Bola Tinubu
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa ta inganta tsaro, ilimi, ababen more rayuwa da tattalin arzikin Najeriya yayin da ake tunkarar 2027.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke da shugabannin jam'iyyar Accord sun nuna goyon bayansu ga tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027.
Halima Shehu ta roƙi Tinubu ya umarci EFCC ta fitar da rahoton binciken da ta yi, tana cewa hakan zai wanke sunanta daga zarge-zargen da aka yi mata.
Babachir Lawal ya yi ikirarin cewa Muhammadu Buhari bai goyi bayan Shugaba Bola Tinubu a zaben fitar da gwani na APC a 2023 ba saboda addini da dabi'u.
Dan majalisar Amurka, John James ya bukaci a saki Nnamdi Kanu ko a sake masa shari'a, yana gargadin yiwuwar rage tallafin Amurka ga kasar Najeriya.
Wani kamfanin fafutukar siyasa da ke da alaƙa da Atiku Abubakar mai suna Von Batten-Montague-York ya sake neman a fitar da bayanan shari’ar Tinubu da ke Amurka.
Oluremi Tinubu ta yabawa Sarkin Musulmi kan goyon bayan gwamnatin Tinubu, yayin da Sarkin ya yi addu'ar zaman lafiya tare da yabawa shirin Renewed Hope Initiative.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce matsalolin tsaro da ke addabar Arewacin Najeriya da sauran sassan ƙasar za su zama tarihi nan ba da jimawa ba.
Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Bola Tinubu
Samu kari