Bola Tinubu
Shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya shaidawa yan Najeriya kokarin da gwamnatin Bola Tinubu ke yi domin magance matsalar tattalin arzikin kasa.
Gwamnonin jihohin Arewa 19 sun shaidawa gwamnatin tarayya rashin jin dadin yadda matsalar lantarki ta girmama a shiyyar ta hanyar samar da karin layukan wuta.
Shugabanni a Arewacin Najeriya da suka hada gwamnoni da sarakunan gargajiya sun nuna damuwa kan sabon kudiri da ke gaban Majalisar Tarayya na haraji.
Majalisar dattawa ta fara shirin tantance mutum 7 da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa a matsayin sababbin ministoci bayan ya yi garambawul.
Bayan jihohin Arewacin Najeriya sun kwana akalla takwas babu ko kyallin hasken wutar lantarki, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarni
A wannan labarin, za ku ji cewa dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi ya ce rashin wutar lantarti a Arewacin kasar nan babbar matsala ce.
Fadar shugaban ƙasa ta musanta raɗe-raɗen cewa shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kane-kane da kujerar ministan man fetur, Onanuga ya faɗi gaskiya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da mataimakinsa, Kashim Shettima a fadarsa da ke Aso Rock Villa. Shettima ya sanar da Tinubu halin da kasa ke ciki.
Tsohuwar ministar jin kai da rage raɗaɗin talauci a Najeriya, Dr. Betta Edu ta ce tana da yaƙinin cewa nam ba da jimawa ba ƴan najeriya za su fita daga wahala.
Bola Tinubu
Samu kari