Bola Tinubu
Tsohon gwamnan jihar Abia kuma sanatan Arewacin Abia, Sanata Orji Kalu ya yi fatali da bukatar wasu matasan Arews na ya kara da Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Dan majalisar wakilai, Awaji-Inombek Abiante ya bukaci Tinubu ya saka Abdulsalami Abubakar da sarkin Musulmi domin yin sulhu bayan dawo da Fubara gwamna.
Gwamnonin PDP sun fara daukar matakin da suke fatan zai mayar da gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas kan kujerarsa kafin watanni shida da Bola Tinubu ya ayyana.
Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Siminalayi Fubara ya ce ba shi da alaka da kowace kungiyar 'yan ta'adda da ake zargi da fasa bututun mai a jihar Ribas.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a a Najeriya, Mohammed Idris ya bayyana cewa dole ce ta tilasta wa Bola Ahmed Tinubu kakaba dokar ta baci a Ribas.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana takaicin yadda majalisa ta saba kundin tsarin mulki wajen tabbatar da dokar ta ɓaci da Bola Tinubu ya sa a Ribas.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce fushi da jin haushi da kuma hassada ba zai taimaka wa 'yan adawa su kayar da Bola Tinubu ba a siyasa.
Tsohon ministan Jonathan ya ce rashin iya tafiyar da mulki ne ya haddasa rikicin Osun, yana mai bukatar a dauki matakin dokar ta baci domin kare rayuka da dukiyoyi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar mahaifiyar gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda wacce ta rasu tana da shekara 93 a duniya.
Bola Tinubu
Samu kari