Bola Tinubu
Babbar kotun Abuja na shari'a kan nadin Ibas a Rivers. Lauya ya bukaci kotu ta hana shugaban ƙasa tsige gwamna ko nada shugaban riko a kowace jiha.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dauki matakin ayyana dokar ta baci a juhar Rivers tare da dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara, mataimakiyarsa da 'yan majalisa.
Sanata Samuel Anyanwu ya ce PDP ba ta buƙatar shiga ƙwancen jam'iyyu, ta fara neman ƴan PDP su watse daga haɗakar su Atiku Abubakar kan gwamnatin Bola Tinubu.
Jonathan ya lashe kyautar Sunhak Peace ta 2025. Tinubu ya taya shi murna, yana mai cewa karramawar ta tabbatar da rawar da yake takawa wajen samar da zaman lafiya.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Pat Utomi ya ce manyan ƴan siyasar ƙasar nan sun tabbatar da sha'awar aiki tare don ƙwato mulki daga hannun Bola Tinubu.
Shugaban jam'iyyar SDP na kasa, Shehu Musa Gabam ya ce sun shirya kwace mulki a hannun Bola Tinubu bayan tsofaffin Sanatoci da Ministoci sun koma SDP.
Kunguyar CDD ta yi kira ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ƙaƙaba dokar ta ɓaci a jihar Zamfara saboda dalilan karya doka da tattalin arziki.
Jam'iyyar adawa ta NNPP ta bayyana cewa wadanda suka ba shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu shawarar ya sanya dokar ta ɓaci a Ribas sun karya dokar ƙasa.
Shugaban ma'aikatan jihar Rivers ya yi murabus mako daya bayan dakatar da gwamna Fubara. Ya ajiye aiki ne yayin da aka nada sabon sakataren gwamnatin jihar.
Bola Tinubu
Samu kari