Bola Tinubu
Dan takarar shugaban kasa na LP a zaben 2023, Peter Obi, ya caccaki kamun ludayin mulkin Shugaba Bola Tinubu. Ya ce da shi ne da ya sauya Najwriya cikin shekara 2.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai tashi zuwa birnin Paris, na kasar Faransa, a yau Laraba domin wata gajeriyar ziyarar aiki, kamar yadda fadar shugaban kasa ta sanar.
Wasu daga cikin jagoroi a jam'iyyar PDP sun bayyana shirinsu na shiga hadakar da za ta taimaka wajen korar Bola Tinubu daga shugabancin Najeriya.
Shugaban kasa Tinubu ya nada sababbin shugabanni a NNPCL, ciki har da Bayo Ojulari, yayin da NNPCL ta dakatar da sayar da danyen mai da Naira ga Dangote.
Shugabannin musulmi da ke zaune a jihar Ribas sun bukaci shugaban kasa Ɓola Ahmed Tinubu ya sake nazari kan doka ta ɓaci kuma ya maida dakataccen Gwamna Fubara.
Dakataccen gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya bayyana yadda dokar ta bacin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sa a jiharsa ya jawo masu damuwa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da yin sauyin shugabanci a kamfanin NNPCL. 'Yan Najeriya sun yi martani kan cire Mele Kyari daga mukaminsa.
Shugaba Bola Tinubu ya sauke Mele Kyari daga shugabancin NNPCL tare da nada Bashir Bayo Ojulari a matsayinsa. Ya nada Ahmadu Musa Kida shugaban kwamitin gudanarwa.
Shugaban ma'aikatan fadar gwamnati da Siminalayi Fubara ya yi aiki da shi ya ce an taba ba shi cin hancin Naira biliyan 5 domin tsige gwamna Fubara a 2023.
Bola Tinubu
Samu kari