Bola Tinubu
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa jihohi da dama za su fuskanci kalubale idan har aka amince da kudirin haraji na gwamnatin Bola Tinubu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada sabon mukaddashin Akanta-janar na Gwamnatin Tarayya mai suna Shamseldeen Ogunjimi bayan tsohon Akantan ya yi murabus.
An bude katafariyar cibiyar hukumar shige da fice ta kasa NIS ta fasahar zamani a Abuja da aka sanyawa sunan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, BATTIC.
Kusa a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya yi martani kan bukatar sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, ta 'yan Arewa su hakura da takara a 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga 'yan adawa da su rungumi zaman lafiya. Tinubu ya nuna cewa 'yan Najeriya abu daya ya yi su duk da bambancin siyasa.
Sanata Opeyemi Bamidele ya ce Bola Tinubu na samun kwanciyar hankali a majalisa saboda Sanata Godwsill Akpabio ne ke jagorantar majalisar a halin yanzu.
Tsohon hadimin Jonathan ya hango haske a tattalin arzikin Najeriya. Ya ce tsare-tsaren Tinubu su na kawo ci gaba. Reno Omokri ya fadi bangarorin da ke bunkasa.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta soki kalaman sakataren gwamnati. George Akume ya ce Arewa ta fitar da rai da shiga zaben 2027 ko kuma nasara a zaben.
Dattawan Igbo sun jaddada bukatar kafa jihar Anioma a shiyyar Kudu maso Gabas, suna masu kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya dauki matakin tabbatar da hakan.
Bola Tinubu
Samu kari