Bola Tinubu
Bishop David Oyedepo ya ce gwamnatin tarayya ba ta yi isasshen kokari wajen dakile kashe-kashe a Najeriya ba, yana mai cewa zai yi addu'a a kan masu aikata laifukan.
Ministan ayyuka, David Nweze Umahi, ya bayyana sakon da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba shi yayin da ake kiran ya tsige shi daga mukaminsa.
Kungiyar ArDA ta bukaci Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon Ministan Ilimi, Adamu Adamu, domin maye gurbin Yusuf Maitama Tuggar a Majalisar ministoci.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta mayar da martani ga zargin da Atiku Abubakar ya yi game da tattalin arziki da yadda ke tafiyar da shi.
A labarin nan, za a ji cewa wata kungiyar Kiristoci ta kai karar tikitin Muslim Muslim da gwamantin Bola Tinubu ta dawo da shi wajen neman takarar shugaban kasa.
Shugaban hukumar bogi ta PFIPC, Adeniyi Adeyemi Matthew, ya musanta cewa shi kadai ne ya kirkiri hukumar. Ya bukaci a ba shi dama ya bayyana gaban kwamiti.
INEC ta wallafa takardun Bola Tinubu na takarar shugaban kasa a 2027, amma rashin bayanan firamare da sakandare ya sake tayar da muhawara daga ADC, Atiku da lauyoyi.
A labarin nan, za a ji cewa Muhammad Alasan matashin da dakarun tsaro suka harba a jihar Kano a yayin zanga-zangar adawa da yunwa a shekarar 2024.
Majalisar Koli ta Shari'ar Musulunci a Najeriya ta bukaci gwamnati da Majalisar Tarayya su gudanar da cikakkiyar tuntuba kan kafa 'yan sandan jihohi.
Bola Tinubu
Samu kari