Bola Tinubu
Tawagar masarautar Ogbia a yankin Neja Delta da shugaba Goodluck Jonathan ya fito ta nuna goyon baya da tazarcen shugaban kasa Bola Tinubu a 2027.
Wata kungiya mai suna RAI ta bayyana bukatar da ke akwai na binciken tsohon Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed bayan zarge-zargen Aliko Dangote.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta kasa, NLC ta samu damar ganawa da wakilan Shugaba Bola Ahmed Tinubu game da zanga-zangar da suka shirya.
A labarin nan, za a ji Ministan ayyuka, David Umahi ya shaidawa mazauna shiyyarsa muhimmanci ayyukan Bola Tinubu wajen cigaban yankin, yana neman kuri'a a 2027.
Mai martaba Alaafin na jihar Oyo, Oba Abimbola Akeem Owoade, ya shirya nada 'dan shugaban kasa, Seyi Tinubu a sarautar Okanlomo na Ƙasar Yarbawa.
Babban Fasto, Seun Adeoye ya yi gargadin cewa Shugaba Bola Tinubu na iya neman zama shugaban ƙasa na har abada, yana cewa alamu sun wuce siyasar 2027.
Ministan kudi Wale Edun ya ce gwamnatin tarayya ta cimma ₦10.7trn kacal wanda ya saba da maganar Shugaba Bola Tinubu da ya yi a Abuja yayin taro.
A labarin nan, za a ji yadda wata kungiyar matasa daga kananan hukumomi 44 na jihar Kano suka fara neman Barau I Jibrin ya yi takarar gwamna a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu manyan sojoji a Najeriya sun sa baki a kan yunkurin da aka dauko na kara wa dogarin Shugaban Kasa Bola Tinubu girma.
Bola Tinubu
Samu kari