Bola Tinubu
Gwamnatin Tarayya za ta faɗaɗa tallafin kuɗin CCT zuwa gidaje miliyan 15; zuwa yanzu ƴan Najeriya miliyan 35 ne suka amfana da tallafin fiye da N25,000.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa an yi yunkurin kifar da gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. An samu bayanai kan sojan da ya jagoranci shirin.
Farouk Aliyu na APC ya gargadi Arewa game da tikitin shugaban ƙasa Kirista–Kirista, yana mai cewa hakan na iya zama babban ɓata a siyasa ga Musulmi.
Jigon jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya ce hadakar jam’iyyun adawa za ta kifar da APC a 2027, yana cewa Bola Ahmed Tinubu ba zai iya lashe zabe ba.
Wata majiya a jam'iyyar APC ta bayyana cewa Rabiu Kwankwaso ya bukaci mamaye APC, mataimakin shugaban kasa da batun siyasar 2031 yayin zawarcinsa.
Gwamnatin Tarayya ta raba tallafin kuɗi ga sama da 34 miliyan yan Najeriya, tana sa ran kai miliyan 50 kafin ƙarshen 2026, don rage talauci, matsin tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa binciken rundunar tsaron Najeriya ta gano shirin da aka yii wani jarumin Nollywood, Stanley Amadi na kifar da gwamnati.
Fasto Abel Boma ya bayyana cewa Seyi Makinde zai gaji Bola Tinubu a matsayin shugaban ƙasa, yana jaddada cewa Allah ya shirya masa hanya zuwa ga jagoranci.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta waiwayi jihar Kano inda Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya har ƙasa a lokacin da Gwamna da Mataimakinsa ke jin jiki.
Bola Tinubu
Samu kari