Bola Tinubu
Jam'iyyun APC, ADC, LP da SDP na kammala tsarin yakin neman zaben 2027, yayin da Tambuwal, Uzodimma da Al-Makura ke cikin wadanda ake hasashen jagoranci.
Farfesa Mansur Sokoto ya ce Malaman Musulmi ma sun gana da Bola Tinubu kuma sun faɗa masa gaskiya kan tsaro da matsin rayuwa, bayan kalaman Cardinal Onaiyekan.
Wata kungiyar matasan Arewa ta yi barazanar janye goyon bayan Bola Tinubu a zaben 2027, tana zargin Seyi Tinubu da ware matasan Arewa daga mukaman siyasa.
Hadakar kungiyoyin Kiristoci ta bukaci Amurka ta ci gaba da matsa wa Najeriya kan tsaro, tana gargadin cewa tikitin Musulmi biyu zai iya kara barazana.
Gwamna Ademola Adeleke ya gargaɗi Bola Tinubu kan maguɗin zaɓen Osun, yana cewa hakan na iya haddasa rikicin siyasa irin na 1983 idan ba a yi adalci ba
Seyi Makinde ya soki gwamnatin Tinubu kan cire tallafin mai da barin darajar naira ta sauya lokaci guda, yana cewa matakan sun kara wahalar rayuwa.
Jigon APC kuma mai neman takarar shugaban kasa, Alhaji Bayero Lawal, ya maka jam’iyyar a kotu bisa zargin hana shi sayen fom din takara a zabe mai zuwa.
A labarin nan za a ji wasu daga cikin mutanen da abin da suka amfana da shi daga kudin da aka ware domin a yi juyin mulki a Najeriya a shekarar 2025.
Cardinal John Onaiyekan ya ce bishop-bishop sun riga sun isar da saƙonsu ga Tinubu, kuma yanzu abin da suke jira shi ne gwamnati ta inganta shugabanci.
Bola Tinubu
Samu kari