Bola Tinubu
Kungiyar 'yan kasuwan man fetur ta IPMAN ta ce saka tallafi a danyen mai za a bi a kaucewa tsadar man fetur yayin da farashin danyen mai ke tashi a duniya.
Tsohon hafsun tsaron Najeriya kuma ministan tsaro a yanzu, Janar Chiristopher Musa mai ritaya ya bayyana yadda aka so harbe shi a yunkurin juyin mulki.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya sanar da shirin da ya ke na tsunduma harkokin siyasa gabanin 2027.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya ce jami’an sojojin da aka kama kan yunkurin juyin mulki sun san illar abin da suka aikata.
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunkurin juyin mulki a Najeriya. An samu sunayen mutum 40 da aka kama bisa yunkurin kifar da Bola Tinubu.
Ministan Tsaro, Bello Matawalle, ya ba da tabbaci cewa Shugaba Bola Tinubu zai ci nasara a zaben 2027, yana jaddada ingantaccen shugabanci da tsaro a Arewa.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje, ya ce Najeriya ta yi sa’a da samun Bola Ahmed Tinubu a matsayin shugaban ƙasa, yana kiran sa ɗan siyasa na gaskiya.
Gwamnatin Rivers ta ce ba ta hanawa Wike shiga filin wasan Yakubu Gowon saboda gyare-gyare. Gwamna Fubara na goyon bayan Tinubu a zaben shekarar 2027.
Gwamna Uba Sani ya jinjinawa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa yadda ya sa Tudun Biri a shirin sake gina matsugunan mutanen da rigingimu ya shafa a Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari