Bola Tinubu
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cewa yan Najeriya za su gode wa Bola Tinubu ta hanyar sake zabensa karo na biyu a babban zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan jami'o'i zuwa sunan Muhammadu Buhari, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, Yakubu Gowon da Yusuf Maitama Sule a fadin Najeriya.
Jam'iyyar PRP ta yi kira da a tsige shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu matukar aka gano da hannunsa a canza dokokin haraji bayan Majaliaa ta amince da su.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta sanar da lokacin da sababbin jakadu za su fara aikin wakiltar Najeriya a kasashen waje.
Wata kungiya mai suna Tinubu Vanguard ta janye goyon bayanta ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Kungiyar ta bayyana cewa an yi watsi da al'amuranta.
'Yan majalisar Amurka sun janye maganar cewa Donald Trump zai turo sojoji Najeriya kamar yadda ya fada a baya. Sun ce gwamnati ta kare Musulmi da Kirista a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta yi magana game da sabanin da ake cewa an samu a tsakanin dokar harajin da aka buga a fadin Najeriya.
Gwamnatin Najeriya ta nuna alhini kan rasuwar tsohon Mataimakin Shugaban Angola, Fernando da Piedade Dias dos Santos, tana kiran sa ginshikin kwanciyar hankali.
Tsohon hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Babafemi Ojudu ya ce zai gayyaci Tinubu da Aisha Buhari zuwa wurin kaddamar littafin abin da ya faru a mulkin Buhari.
Bola Tinubu
Samu kari