Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya kira Gwamna Ademola Adeleke tare da tabbatar masa cewa ya umarci EFCC ta janye umarnin kotu na daskarar da asusun gwamnatin Osun.
Bincike ya nuna cewa wani dillalin motoci ya shaida wa masu bincike yadda ake zargin Kanal Mohammed Ma’aji ya sayi motoci shida kan N65m yayin shirin juyin mulki.
Kungiyar NACOMYO ta ce Kiristoci sun fi cin gajiyar nade-naden mukamai a gwamnatin Tinubu, tare da kare tsarin takarar Musulmi da Musulmi na 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci EFCC ta janye umarnin kotun da ya ba ta damar rufe asusun gwamnatin Osun, yana mai cewa lokacin da aka ɗauki matakin bai dace ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta bayyana dalilanta na kara bude kofar tuba ga yan bindiga da suka addabi jama'a da hare-hare a sassa da dama.
Sanata Orji Kalu ya ce zai fice daga APC idan Tinubu ya ci mutuncin Cocin Katolika, tare da kare bishop-bishop da bayyana matsayarsa kan tattalin arzikin Najeriya.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na tsagin jam'iyyar Accord, Christopher Imumolen, ya janye daga takarar 2027 tare da bayyana goyon bayansa ga shugaban ƙasa Bola Tinubu.
Orji Uzor Kalu ya ce Bola Tinubu ne ke da mafi girman damar lashe zaɓen 2027, yana mai cewa Atiku, Obi da sauran 'yan adawa ba su da ƙarfin kayar da APC.
A labarin nan za a ji cewa bayan kalaman limamin Katolika, gwamnatin Bola Tinubu ta bayyana cewa za a rika aiki da tare da kungiyoyin addini domin a gyara kasa.
Bola Tinubu
Samu kari