Bola Tinubu
Hukumar ICPC ta bayyana cewa Fadar Shugaban Kasa ba ta nada Adeniyi Adeyemi ba kuma ba ta kirkiri PFIPC ba. Hukumar ta ce takardar nadinsa jabu ce.
Atiku Abubakar ya kalubalanci Shugaba Bola Tinubu da ya umarci ICPC ta saki Nasir El-Rufai, yana mai cewa shugaban ya nuna yana da ikon ba hukumomi umarni.
Mataimakin Gwamnan Benue Samuel Ode ya ce jihar za ta samar wa Tinubu kuri'u miliyan ɗaya a zaben 2027 tare da ci gaba da ayyukan raya ƙasa a jihar.
Wani jigon APC a Kebbi, Adamu Yahaya (Adam Fakai), ya sanar da janye goyon bayansa ga Shugaba Bola Tinubu, ya zargi shugabannin jam'iyyar da rashin ba shi kulawa.
Al’ummar Woro a jihar Kwara ta ce mutane 13 na ci gaba da tsarewa bayan ceto 163 daga cikin 176 da aka sace, yayin da ake neman ƙara ƙarfafa tsaro a yankin.
Bola Tinubu ya umurci EFCC ta janye daskarar asusun Osun gabanin zaben gwamna, yayin da gwamnatin jihar ta kai hukumar kotu kan matakin da ta dauka.
A labarin nan za a ji halin da ake ciki bayan an samu fashewar wani abu da ya yi mummunan kara sau uku a babban birnin tarayya Abuja da daren Alhamis.
Isaac Balami ya bayyana dalilan barin Obidient da komawa APC, yana mai cewa Tinubu ya tabbatar masa da kuskurensa kuma ya yaba da sauye-sauyen gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC ta yi mamakin yadda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu hurumin tsoma baki a cikin binciken da EFCC ne yi a Osun.
Bola Tinubu
Samu kari