Bola Tinubu
Tsohon dan majalisar, Hon. Gudaji Kazaure, ya bayyana ra'ayinsa kan shugabanci a Najeriya da niyyar takara a 2027, yana caccakar gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnatin Tarayya ta sake buɗe iyakar Tsamiya a Kebbi. CG Adewale Adeniyi ya ce an ɗauki matakin ne domin haɓaka kasuwanci da tsaro da kasar Nijar.
Wasu ƙasashe na iya ƙin karɓar jakadun Bola Ahmed Tinubu saboda ƙarancin lokacin wa’adin mulkinsa, lamarin da ke jefa nadin jakadun cikin shakku.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar aiki zuwa kasar Birtaniya. Shugaba Tinubu zai ziyarci kasar ne bayan samun gayyata daga Sarki Charles.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin agajin abinci ga jihohi 10 masu fama da rikice-rikice, ciki har da Borno da Zamfara, don magance kalubalen tsaro da tattali.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi abin da ba a saba gani ba a Fadar Shugaban kasa idan an yi baki, ya bar wurin zamansa.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya yi gargadi kan masu neman a raba Najeriya. Ya ce zuwansa kasar ba shi da alaka da neman raba kasar ko ta wace hanya.
Wasu kungiyoyin fararen hula sun gudanar da zanga-zangar neman shugaban kaaa Bola Ahmed Tinubu ya kori daya daga cikin ministocinsa kan wasu zarge-zarge.
Sanata Barau ya sanar da cewa Tinubu ya amince a kashe N19bn don sake fara aikin titin Kano–Gwarzo–Dayi; an saki kuɗin ne don kammala hanyar kilomita 100.
Bola Tinubu
Samu kari