Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa tsohon ɗan takarar Shugaban ƙasa, Rabi'u Musa ya bayyana matukar takaici da damuwa game da harin bama-bamai a Maiduguri.
Shugaba Bola Tinubu zai fara ziyarar aiki ta tarihi zuwa Burtaniya a gobe Talata, inda zai gana da Sarki Charles III da Firayim Minista Keir Starmer.
A labarin nan, za a ji cewa wani kamfanin haƙar ma'adanai a Turai ya fara ƙulla yadda zai kunyata Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu a ziyarar da zai kai UK.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi umarni da a rabaw.a 'yan Najeriya shinkafa a fadin kasar nan saboda Ramadan da azumin Kiristoci a sassan Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda guguwar sauya jam'iyya ta fara kadawa a jihar Jigawa inda makusancin tsohon Minista Badaru ya fara yin gaba, ya fice daga APC
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi na shirin barin PDP zuwa APC a wannan makon. Shugaba Tinubu ya ba shi tsauraran sharuɗa ciki har da ba Seyi Tinubu haƙuri.
Shugaba Tinubu ya naɗa Fola Adeola shugaban kwamitin garambawul ga fannin man fetur. Manufar ita ce jawo jarin $10bn da gyara tsarin makamashin Najeriya.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta karu da tallafin sojoji daga Amurka bayan Shugaba Donald Trump ya zargi kashe Kiristoci a Najeriya wanda ya tayar da hankula.
Wata kungiyar ‘yan kasuwa, 'Iyaloja General Movement', ta gudanar da addu'a a Lagos don goyon bayan Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 da raba tallafin abinci.
Bola Tinubu
Samu kari