Bola Tinubu
Sabon mukaddashin shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya yi rantsuwar kama aiki. Olatunji Disu ya sha alwashin cewa zai ba 'yan sanda horo.
Yan Najeriya sun yi ta surutai bayan bidiyon Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, yana ture Usman Ododo yayin ganawar gwamnonin da Bola Tinubu a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa za a samu gagarumin sauyi bayan da Sufeton yan sandan Najeriya Kayode Egbetokun ya sanar da cewa ya yi murabus daga mukaminsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga wayar da kan jama'a game da nasarorinsa yayin wani taron jakadunsa na Renewed Hope Ambassadors a Abuja.
Gwamnatin Kano ta kafa kwamitin koli mai mutum 23 domin sa ido kan rabon N8bn ga waɗanda gobarar kasuwar Singer ta shafa, tare da tabbatar da adalci da gaskiya.
Kwamitocin Majalisar Dokokin Amurka sun juyowa Najeriya kan zargin kisan Kiristoci, suna ba da shawarwari kan takunkumi da kare al’ummomin Kirista daga hare-hare.
Majalisar Dinkin Duniya ba ta bayar da wa’adin kwanaki 60 ba ga Najeriya kan sakin Nnamdi Kanu. Binciken da aka yi ya gano babu hujja da ke tuntsira wannan ikirari.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce gudu ba ja da baya game da shari'ar Musulunci a Najeriya yayin da 'yan majalisar Amurka suka nemi soke ta a Najeriya.
Gwamnatin Najeriya ta yi watsi da rahoton da 'yan majalisar Amurka suka hada game da zargin kisan Kiristoci da musguna musu bayan mikawa Donald Trump.
Bola Tinubu
Samu kari