
Bola Tinubu







Wasu daga cikin 'yan kasuwa da ke jihar Kaduna sun tuna da masifar da su ka shiga bayan gwamnatin Nasir El-Rufa'i ta rushe masu wuraren kasuwancinsu.

Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce N70,000 ba za ta biya nukatun ma'aikata ba. Ya bukaci a hana 'yan kwadago takara bayan barin ofis nan take.

Dattijon dan siyasa, Alhaji Tanko Yakasai ya jaddada goyon baya ga manufofin gwamnatin tarayya, tare da bayyana cewa ba a ware Arewa daga cin gajiyar shirin ba.

Dattawan APC a jihar Akwa Ibom sun bayyana cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Akpabio na cin amanar APC a jihar wajen hada kai da PDP don son rai.

Wata matashiya ta sha yabo daga tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar kan sukar gwamnatin Tinubu.

Wani babban kusa a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Olatunbosun Oyintiloye, ya bayyana cewa ya kamata 'yan adawa su fahimci wane irin mutum ne Bola Tinubu.

Yan Najeriya da dama sun soki hukumar NYSC kan barazana ga matashiya yar bautar ƙasa a Legas da ta caccaki Gwamnatin Bola Tinubu a cikin wani bidiyo.

Bayan zargin cewa Bola Tinubu ke ɗaukar nauyin SDP, fadar shugaban kasa da jam'iyyar sun karyata jita-jitar da ake haɗawa da ba ga sa tushe bare makama.

Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu, bai sanya batun zaben 2027 a gabansa ba. Ta ce ya damu kan yadda zai inganta rayuwar jama'a.
Bola Tinubu
Samu kari