Majalisar dokokin tarayya
A labarin nan, za a ji cewa an kaure da hayaniya a majalisa a lokacin da ake kokarin cimma matsaya a kan amincewa da gyara dokar zaben da aka yi wa kwaskwarima.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan majalisa sun fara bin bahasin wasu taraktoci 2000 da gwamnatin Bola Tinubu ta sayo saboda a raba wa manoman kasar nan.
A labarin nan, za a ji dan majalisa mai wakiltar mazabar Gada-Goronyo ta tarayya a jihar Sakkwato, Hon. Bashir Usman Gorau, ya fadi dalilin ba da tallafin N100m.
Rikici ya barke a Majalisar Tarayya yayin karantar kasafin kudin Ma’aikatar Noma 2026 kan rashin bayani da gaskiya, yana barazana ga tsaron abinci a Najeriya.
Majalisar tarayya ta yi watsi da kasafin rundunar sojin sama na 2026 saboda rashin kuɗi. An kafa kwamiti don sake fasalin kasafin da zai wadatar da ayyukan soojin.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dattawan Najeriya ta fara zama a kan batun cire tallafin wutar lantarki domin sama wa gwamnati kudin shiga.
Wasu fusatattun matasa sun huce fushinsu kan wani dan majalisa a jihar Taraba. Dan majalisar ya tsallake rijiya da baya bayan farmaki ayayin motocinsa.
A labarin nan, za a ji cewa a wannan rana majalisar dattawa na shirin gudanar da taron gaggawa bayan da jama'a suka yi ca a kan batun dokar zabe.
Majalisar dokokin Kano ta bayyana cewa labarin da ake yadawa cewa ta fara shirin tsige mataimakin gwamnan Kano, Aminu Gwarzo daga mukaminsa ba gaskiya ba ne.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari