Majalisar dokokin tarayya
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Benjamin Kalu ya ce ya zama wajibi a hana tattaunawa da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a Najeriya ko yafe musu.
Dan majalisar wakilai, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya nemi a rufe majalisar wakilai sabida yadda ake zubar da jini a fadin Najeriya sakamakon rashin tsaro.
'Yan majalisar wakilai sun yi muhawara game da karuwar hare-haren 'yan bindiga a fadin Najeriya. Sun bukaci kare iyakokin bayan kai hare-hare 24,000 a shekara.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Orji Kalu ya bayar da tabbacin cewa jami'an DSS sun san mutanen da ke da hannu a ƙaruwar matsalar tsaron Najeriya.
Mambobi 44 na Majalisar wakilan tarayya sun roki shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin a saki jagoran kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu domin tattaunawar sulhu.
Jam'iyyar APC reshen Amurka ta shiryya tura tawaga zuwa Majalisar dokokin USA domin gabatar da hakikanin ci gaba da aka samu a yaki da ta'addanci a Najeriya.
Majalisar dokokin jihar Kebbi da ke Arewacin Najeriya ta dakatar da shugaban karamar hukumar Fakai, Muhammad Mahuta bisa zargin aikata rashin gaskiya.
Sanata Okey Ezea da wasu 'yan majalisar tarayya biyar sun mutu a cikin watanni 18 da suka wuce, wanda ya haifar da babban jimami a majalisar tarayyar Najeriya.
Hon. Muhammad Abubakar Auwal Akko, mai taimakawa Kakakin Majalisar Dokoki ya ajiye aikinsa bayan dogon tunani kan matsaloli da suka shafi siyasa da matsin lamba.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari