Majalisar dokokin tarayya
Shugaba Tinubu ya nada Dr. Bernard Doro daga Jihar Filato a matsayin sabon minista, ya mika sunansa ga majalisar dattawa domin tantancewa da tabbatarwa.
APC ce mai rinjaye a Majalisar Dattawa, bayan wasu ‘yan majalisa sun sauya sheka daga PDP da sauran jam’iyyu. Daga kujeru 59 a 2023, yanzu APC na da sanatoci 75.
Majalisar wakilai ta yi karin haske kan maganar dawo da zaben 2027 zuwa 2026. Hon. Adebayo Balogun ya ce za a dwo da zaben baya ne domin kammala shari'ar zabe.
A labarin nan, za a jo cewa a yayin tantance sabon shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan, ya shaida wa majalisa cewa zai sake waiwayar batun amfani da fasaha a zabe.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawa ta ce ta karbi wasikar Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, kuma ana shirin fara tantance sabon Shugaban INEC.
A labarin nan, za a ji cewar an buga muhawara a Majalisar Wakilai, 'yan majalisa sun yanke shawara a kan nemo inda $35m na gina matatar mai ta shiga.
A labarin nan, za a ji cewa cewa Pat Akpabio, surukar Shugaban Majalisar Dattawa ta zargi Godswill Akpabio da aikata miyagun laifuffuka a Akwa Ibom.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon 'dan majalisa da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya i wa afuwa, Farouk Lawan ya fadi abin da ya raba da da Kwankwaso.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana cewa za ta kammala duba wa tare da amincewa da gyaran dokar INEC kafin zaben 2027.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari