Majalisar dokokin tarayya
Zaman Majalisar Wakilai ya rikice bayan bukatar gayyatar Shugaba Bola Tinubu domin ya yi bayani kan jinkirin aiwatar da kasafin kudin shekarar 2025.
Majalisa ta yi watsi da bukatar kwace MTN da DStv, ta bukaci gwamnati ta kara matsin lamba domin kare 'yan Najeriya daga hare-haren kyamar baki a Afirka ta Kudu.
Hon. Yusuf Adamu Gagdi ya karyata cewa ya saki matarsa, Laylah Ali Othman. Ya bayyana cewa aurensu na nan daram babu wata matsala da suke fuskanta.
Wani hadimin mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya yi murabus daga kan mukaminsa. Hadimin ya bayyana dalilinsa na daukar matakin.
Mataimakin mai magana da yawun Majalisar wakilai, Hon Philiph Agbese ya ce bai kamata a sauka daga manufar kaf hukumar yiwa kass hidima ta NYSC ba.
Masana da wasu masu ruwa da tsaki sun nuna damuwa kan yiwuwar matsalolin da tsarin 'yan sandan jihohi zai iya haifarwa idan aka kafa shi ba tare da hattara ba.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince dabukatar kwace Naira miliyan 150 da ake dangantawa da dan Majalisar wakilai daga Delta, Hon. Nicholas Mutu.
Gwaskaye za su yi takarar sanata, an tabbatar da takararsu a APC. Mukhtar Ramalan Yero, Shehu Sani da irinsu Godswill Akpabio da Yahaya Bello za su hadu a majalisa.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari