Majalisar dokokin tarayya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tattauna da mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar a gidan gwamnatin Najeriya da ke Abuja yau Juma'a.
Majalisar Wakilai ta yi Allah-wadai da harin da ’yan bindiga suka kai wa konboyin dan majalisa Jafaru Mohammed Ali a Neja, inda jami’an tsaro suka mutu.
Majalisar dattawa ta yi karatu na biyu ga kudirin neman fara aiki da motoci masu aiki da wutar lantarki. Sanatoci sun ce ba za a bar Najeriya a baya ba.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dattawa tana shirin ganawa da Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu a kan kalaman da Donald Trump ya yi na kawo hari Najeriya.
Rigima ta tashi a majalisar dattawa yayin da Jibrin Barau ya kalubalanci Akpabio kan zargin Trump cewa Najeriya tana kisan Kiristoci, ya ce “Ba na tsoron Trump.”
Tinubu ya nemi majalisar tarayya ta amince ya karbo sabon bashin ₦1.15trn don rage gibin kasafin kuɗi, mako guda bayan amincewa da bashin waje na $2.847bn.
Rahotanni daga Abuja sun nuna cewa an yi muhawara mai zafi a tsakanin yan Majalisa yayin da aka gabatar da kudirin bincikar sayar da kadarorin gwamnati a Legas.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa wasu daga cikin 'yan majalisa sun ki bayyana goyon baya gare ta saboda siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta zargi shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da bayar da umarni a kwace mata fasfo.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari