Majalisar dokokin tarayya
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar da ke kare martabar Musulmin Najeriya, MURIC ta dauki kukanta a kan Shugaban INEC Joash Amupitan zuwa gaban Majalisar Tarayya.
Majalisar dokokin jihar Kano ta fara shirye-shiryen bin matakan da doka ta tanada domin sauke Aminu Abdulsalam Gwarzo daga kujerar mataimakin gwamna.
Wata tawagar yan Majalisar wakilai da suka damu da halin da Najeriya ke ciki sun roki malaman musulunci a fadin Najeriya su dage da Al-Qunut a watan Ramadan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci a sauya kungin tsarin mulkin Najeriya domin samar da 'yan sandan jihohi a yunkurin magance matsalar tsaro.
Fustattun mutanen Tofa sun nuna fushinsu kan dan Majalisar wakilai na Dawakin Tofa, Tofa da Rimin Gado yayin da ya halarci taron APC a jihar Kano.
Majalisar dokokin jihar Bayelsa ta amince da nadin sabon mataimakin gwamna. Majalisar ta amince da sabon nadin ne bayan rasuwar Lawrence Ehwrudjiakpo.
Majalisar dattawan Najeriya ta rasa wasu daga cikin mambobinta tun bayan kafuwarta a shekarar 2023. Wasu daga cikin sanatocin sun koma ga mahaliccinsu.
Kungiyar manyan malaman cocin Katolika ta bukaci Majalisar tarayya ta sake nazari kan dokar zabe, musamman batun tura sakamakon zabe ta na'ura a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyoyin fararen hula sun bayyana damuwa iri daya da jam'iyyar hamayya ta ADC a kan dokar zabe da Tinubu ya sanya wa hannu.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari