Majalisar dokokin tarayya
Tsohon dan Majalisar tarayya daga jihar Ribas, Hon. Ogbonna Nwuke ya tsallake rijiya da baya a hatsarin da motarsa ta kama da wuta a birnin Fatakwal.
‘Yan majalisar wakilai shida da suka fito daga jihar Rivers sun sauya sheka daga PDP zuwa APC, lamarin da ya kara raunana jam’iyyar PDP a majalisar tarayya.
A labarin nan, za a ji 'dan majalisar Kaduna ya Arewa, Bello El-Rufa'i ya bayyana dalilin sake fitar da kudi domin daliban Kaduna da ke karatu a KADPOLY.
Wasu 'yan majalisu fuskanci barazanar kiranye daga wajen mutanen da suke wakilta. Kiranyen dai na zuwa ne sakamakon rashin gamsuwa da wakilcin da suke yi.
Jam'iyyar PRP ta yi kira da a tsige shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu matukar aka gano da hannunsa a canza dokokin haraji bayan Majaliaa ta amince da su.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta yi magana game da sabanin da ake cewa an samu a tsakanin dokar harajin da aka buga a fadin Najeriya.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasara a kotun daukaka kara.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin 2026, inda aka ba wa wasu bangarori muhimmanci sama da wasu.
Majalisar Wakilai ta ƙi amincewa da kudirin da zai mayar da ba wa wakilai kuɗi ko kayayyaki a zaɓen fidda gwani na jam’iyyu a matsayin laifi da za dauki mataki.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari