Majalisar dokokin tarayya
Majalisar wakilan tarayya ta bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki matakai masu tsauri domin tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin 'yan Najeriya.
A labarin nan, za a ji shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele, ya bayyana cewa nan gaba kadan za su amince da dokar kafa yan sandan jihohi.
Babbar Kotun Tarayya ta ayyana shirin N110 biliyan na sayen motocin SUV da alawus na Majalisar Tarayya a matsayin haramun, inda ta ce ya saba dokoki.
A labarin nan, za a ji cewa majalsiar dattawa ta wanke shugabanta, Godswill Akpabio daga zargin cewa ya yi alkawarin APC za ta duba wadanda suka fadi zabe.
Dan majalisar wakilai, Bamidele Salam ya bayyana cewa shugabannin Naeriya sun yi watsi da matsalar tsaro ne saboda matsalar bata shafe su kai tsaye ba.
Kakakin Majalisar wakilai, Rt. Hon. Tajudeen Abbas ya tabbatar da sauya shekar mambobi 3 daga jihohin Gombe, Adamawa da Bauchi daga APC zuwa ADC da PRP.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa an kammala shirin ranar dimokuradiyya a ranar 12 ga Yuni. Shugaban kasa Bola Tinubu zai yi wa kasa bayani a majalisa.
Hon. Kingsley Chinda ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban marasa rinjaye a Majalisar wakilai ta 10, ya kuma sanar da ficewarsa daga PDP zuwa APC.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da dakatar da dan majalisar wakilai na mazabar Auyo/Hadejia/Kafin Hausa, Hon. Usman Ibrahim kan wasu zarge-zarge.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari