Majalisar dokokin tarayya
Majalisar Wakilai ta gayyaci Nuhu Ribadu tare da bukatar Bianca Odumegwu-Ojukwu ta bayyana kan badakalar hukumar bogi ta PFIPC da ake kan bincike.
Ana shirin gyaran kundin tsarin mulki domin kara kujeru 49 a Majalisar Dokoki ta Kasa da za a ware wa mata, idan kudirin ya samu amincewa kafin zaben 2027.
Majalisar dattawa ta kasa ta amince a hana mutane talla da yin wa'azi a cikin motocin haya a Najeriya. Za a rika cin tarar duk wanda ya yi haka N50,000.
Majalisar wakilai ta janye kudirinta kan batun kafa rundunar yan sandan jihohi bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da irinsa a zaman ranar Talata.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya aika wa majalisar wakilai bukatar a gaggauta gyara kundin tsarin mulkin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya Hon Alhassan Ado Doguwa ya bayyana salon mulkin marigayi Muhammadu Buhari da yan Najeriya suka rasa a yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC ta mika korafi ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta yi magana game bayanan da tsagin Nafi'u Bala ya fitar.
‘Yan adawa suna da ‘yan majalisa kusan 20 ne kadai a cikin 109. NDC tana da sanatoci yayin da wasu jam’iyyun adawa - APM da Accord suke da 1, mun tattaro su a nan.
Abubakar Cika Adamu cike yake da da-na-sani saboda kujerar Majalisar tarayya da ya rike na shekaru 4. Dama shi tun farko mutane ne suka saya masa fam a 2015.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari