Majalisar dokokin tarayya
Bayan gudanar da zaben cike gurbi a wasu jihohin Najeriya a ranar Asabar 16 ga watan Agustan 2025 an fara maganar makudan kudi da alawus da za su samu.
Tinubu ya sanya hannu kan dokoki 40 cikin shekaru biyu, ya zarce Buhari da ya sanya wa dokoki 14 hannu. Majalisa ta yaba wa Tinubu kan saurin sanya wa dokoki hannu.
A labarin nan, za a ji cewa 'Dan Majalisar Jiha a Nasarawa, Musa Gude ya nada hadimai 106 domin taimaka masa a harkar gudanar da aikin wakiltar mutanensa.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta gudanar da zabukan cike gurbi. Jam'iyyar APC ta samu nasara a mafi yawan mazabun da aka gudanar da zaben.
Ana kashe biliyan 2.354 duk wata kan sanatoci 109, wanda ya isa biyan albashin farfesoshi 4,708, yayin da farfesa ke samun kusan 500,000 kacal a wata.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya dawo Najeriya daga Landon bayan rade radin cewa ba shi da lafiya yana kwance a asibitin kasar waje.
Dan majalisar tarayya da ke wakiltar mazabar Argungu/Augiea a jihar Kebbi, Hon. Sani Yakubu Noma, ya tallafawa dalibai fiye da 308 da kudin makaranta.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta samu nasara a zaben cike gurbi da aka gudanar na kujerar dan majalisar wakilai mai wakiltar Garki/Babura.
Majalisar wakilai ta yi barazanar hukunta mabanta Ibrahim Auyo idan bai kawo hujja kan zargin cewa ana biyan kuɗi kafin gabatar da kudiri ko ƙudirin ƙuduri.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari