![N70,000: Ƴan aikin gida za su sha romo, majalisa da ƙungiyar NCWS sun miƙa bukata](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1251111dbb721444.jpeg?v=1)
Majalisar dokokin tarayya
![N70,000: Ƴan aikin gida za su sha romo, majalisa da ƙungiyar NCWS sun miƙa bukata](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1251111dbb721444.jpeg?v=1)
![Sanata ya ce albashin 'yan majalisa ya yi kadan bayan jin za a fara biyan ma’aikata N70,000](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c8ee49fc718529e2.jpeg?v=1)
![Ana kukan babu, dan majalisar Katsina ya gwangwaje yan mazabarsa da miliyoyi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/88c22efd86ef8759.jpeg?v=1)
![Matatar Dangote: Majalisa ta dauki mataki ganin an samu sabani da gwamnatin tarayya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b14201a71a2bb0dc.jpeg?v=1)
![Tsadar rayuwa: Bayan Ali Ndume, Sanata ya kara cire tsoro ya fadawa Tinubu gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/13dfe84e17a7b727.jpeg?v=1)
!["Na hakura": An fusata Aliko Dangote, ya fallasa wadanda suka fi shi tsabar kudi a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/321f18fe58bb4a63.jpeg?v=1)
![Ministar Tinubu ta fadi dalilin da ya sanya majalisa ke neman hanata rawar gaban hantsi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c4325e991867d8c9.jpeg?v=1)
Ministar harkokin mata a karkashin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Uju Kennedy-Ohanenye, ta yi zargin majalisa ta taso ta a gaba ne saboda bashin $500m.
![Dan majalisar APC ya gwangwaje ɗiyarsa da kyautar dalleliyar SUV bayan gama sakandare](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f460c226d8547af6.jpeg?v=1)
Ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Pankshin/ Kanke/Kanam a tarayya, Honarabul Gagdi, ya gwangwaje diyarsa da kyautar mota ƙirar Lexus RX ta miliyoyi.
![Cikakken bayanin sanatoci 2 da su ka taba samun matsala bayan sun soki shugaban kasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/57f7bbf3963bc6c8.jpeg?v=1)
Tsige Sanata Ali Ndume daga mukamin bulalar majalisar dattawa ya kara bankado da abin da ke faruwa a majalisar tarayyar kan masu sukar shugaban kasa mai ci.
![Shugabannin majalisar wakilai sun kai ziyara matatar Ɗangote, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/413e3e2aae7ded88.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa jagororin majalisar wakilan tarayya karkashin Hon Tajudeen Abbas sun kai ziyara matatar man Ɗangote da ke yankin Lekki a jihar Legas.
![Majalisa ta dauko hanyar rage farashin siminti, ta titsiye Dangote da sauran kamfanoni](https://cdn.legit.ng/images/190x107/58d8ed64da94ea69.jpeg?v=1)
Kwamitin majalisar wakilai da ke bincike kan hauhawar farashin siminti ya fara zama da manyan kamfanoni irin su Dangote da Lafarge kan tsadar siminti.
![Kalamai a kan gwamnatin da suka tsumbula Sanata Ndume cikin ruwan zafi a APC da majalisa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8e4d3671314cbb40.jpeg?v=1)
Ali Ndume ya na ganin barayi su ka zagaye shugaban kasa Bola Tinubu duk da kyakkyawar niyyarsa.Saboda haka ya zama wanda aka dakatar a Majalisar dattawa
!["Abin takaici, majalisa ta zama 'yar amshin shata," Atiku ya caccaki sauke Sanata Ali Ndume](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1940b2716786db95.jpeg?v=1)
Dan takarar shugaban kasa, Atiku ya caccaki majalisa kan yadda ta tsige bulaliyarta, Sanata Ali Ndume saboda sukar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
![Sadaukar da rabin albashi: 'Yan Najeriya sun aika sako ga 'yan majalisar wakilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6b945d0fa46bd9bb.jpeg?v=1)
'Yan Najeriya sun soki 'yan majalisar wakilan Najeriya bayan sun zabge kashi hamsin cikin ɗari na jimillar albashinsu. Sun bukaci su rage alawus din da suka kwasa.
![Bayan rage albashi 'yan majalisa sun nemi muhimmiyar bukata wajen 'yan Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1ba8b097db7d91ca.jpeg?v=1)
'Yan majalisar wakilai sun bukaci 'yan Najeriya da kada su shiga cikin zanga-zangar da ake shirin fara kasar nan. Sun bukaci a yiwa gwamnati uzuri.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari