Majalisar dokokin tarayya
A labarin nan, za a ji cewa Hon. Abubakar Yusuf ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu game da dogaro da gwamnoni wajen cin zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a bi cewa siyasar APC Yana ɗaukar hankali bayan an fara nuna adawa da naɗa Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin Abba Kabir Yusuf.
Gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri ya maimaita kiran ba gwamnoni da shugaban kasa damar yin wa'adim shekara shida daya tilo ba tare da tazarce ba.
A labarin nan, za a ji cewa Hon Aliyu Ibrahim Gebi ya ƙaryata cewa ya cutar da Najeriya ta hanyar yada labarin karya ga ofisoshin jakandancin kasashen waje.
A labarin nan, za a ji cewa wani ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Dawakin Kudu/Warawa, Muhammad Danjuma Hassan ya rasu bayan ya sha a babban birnin tarayya Abuja.
Babban dan Sarkin Daura Martaba Alhaji Umar Faruk Umar, Muhammad Daha Umar Faruk ya sanar da cewa zai nemi takarar majalisar wakilai a zaben 2027.
Shugaban masu rinjaye na Majalisar dokokin Kano, Lawan Hussaini ya bayyana cewa babu bukatar ci gaba da shirin tsige Aminu Abdussalam Gwarzo tun da ya ajiye aiki.
Shugaban majalisar jihar Kebbi, Muhammad Usman Zuru ya rasu bayan wata jinya a asibitin kasar Masar. Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar shi.
Majalisar Tarayya ta girgiza a yau Talata yayin da yan majalisu 27 suka sauya sheka zuwa jam'iyyun ADC, APC, da Accord domin fuskantar zaben 2027 dake tafe.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari