Majalisar dokokin tarayya
Dan Majalisar Wakilai na jam'iyyar APC daga jihar Plateau, Yusuf Gagdi, ya nuna alamar tambaya ga yan adawa kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a Najeriya.
Kamar wasa ‘dan majalisa zai rabu da kujerar da yake kai a dalilin barin APC zuwa NDC. An fada wa INEC ta shirya kuma da alama ‘dan siyasar ya rasa kujerar Udu..
Majalisar Wakilai da ta Dattawa sun amince da kudirin da ke neman kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Kudirin zai sauya yadda tsarin aikin 'yan sanda yake.
Ana zargin Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya soki Majalisar Najeriya karkashin Godswill Akpabio. Tsohon gwamnan ya ce babu abin da bai gani ba lokacin yana CBN.
Majalisar dattawan Najeriya karkashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio tamaince da gyaran kundin tsarin mulki da zai bada damar kafa yan sandan jihohi.
Majalisar dattawa ta yi bakin fuska da aka bai wa sanatoci hudu da suka samu nasara a zaben cike gurbi rantsuwar kama aiki a hukumance ranar Laraba.
Hukumr INEC ta kirasa aikinta bayan kammala zaben cike gurbi a jihohi ahida ranar Asabar 20 ga wwtan Yuni, 2026, ta mika shaida ga wadanda suka yi nasara.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Wasu mambobin Majalisar Wakilai sun zargi gwamnatin Bola Tinubu da fifita siyasar zaɓen 2027 kan magance matsalolin tsaro, tattalin arziki da dimokuraɗiyya.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari