Majalisar dokokin tarayya
Majalisar wakilai ta fara muhawara kan shirin dawo da zaben shugaban kasa, gwamnoni, 'yan majalisar tarayya da na jihohi a rana daya a zaben 2027.
Kwamitoci biyu na Majalisar Wakilai sun yi barazanar cewa za su ba da umarnin kamo gwamnan babban bankin Najeriya watau CBN saboda kin amsa gayyata.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta nada sababbin mukamai a matakin kasa a daidai lokacin da ta nada Nentawe Yilwatda a matsayin shugabanta na kasa.
A labarin nan, za a ji cewa akwai yiwuwar a samu ɓaraka a majalisar dattawa bayan jagororin majalisa sun zargi shugabansu, Sanata Godswill Akpabio da ware su.
Majalisar Wakilai ta Ƙasa ta ayyana tafiya hutun da ta saba duk shekara na tsawon watanni biyu, Tajudeen Abbas ya ja hankalin abokan aikinsa kan jama'a.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC na dab da samun kaso biyu bisa uku na yawan ƴan majalisa, wanda ake buƙata domin samun rinjaye.
Barau ya soki tantance Kaura saboda kasancewarsa tsohon sanata, amma Akpabio ya dage cewa bin ka’ida wajibi ne kafin amincewa da kowanne nadi da aka gabatar.
Tinubu ya naɗa Farfesa Yusuf Muhammad Yusuf a matsayin kwamishinan NLRC bayan Fatima Alkali ta ƙi amincewa da mukamin, ana jiran tantancewar majalisa.
Yan adawa sun tada rigima da ƴan Majalisar 3 daga Osun da Edo suka fice daga PDP zuwa APC mai mulki, sun nemi a kwace kujerunsu bisa tanadin kundin tsarin mulki.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari