Majalisar dokokin tarayya
An tabbatar da mutuwar mutum guda yayin da wasu ke kwance a asibiti suna jinya sakamakon ruftawar sabon ginin majalisar dokokin jihar Gombe ranar Juma'a.
Shugaba Bola Tinubu ya ki sanya hannu kan wasu kudurori da Majalisar Tarayya ta amince da su, inda ya bayyana cewa kudurorin suna dauke da kura-kurai na tsarin mulki
Legit Hausa ta hada rahoto kan matakan da za a bi kafin kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Dole majalisa za ta amince da shi sannan shugaban kasa ya sa hannu.
A labarin nan, Solomon Dalung ya fadi abin da ya fada wa ‘yan majalisa lokacin da suka nemi ya biya su cin hancin N200m har suka shafa masa lafiya.
Majalisar wakilan tarayya ta rantsar da Shuaibu Rabiu a matsayin dan majalisa mao wakitar Dawakin Kudu da Warawa daga Kano bayan nasara a zaben cike gurbi.
Zaman Majalisar Wakilai ya rikice bayan bukatar gayyatar Shugaba Bola Tinubu domin ya yi bayani kan jinkirin aiwatar da kasafin kudin shekarar 2025.
Majalisa ta yi watsi da bukatar kwace MTN da DStv, ta bukaci gwamnati ta kara matsin lamba domin kare 'yan Najeriya daga hare-haren kyamar baki a Afirka ta Kudu.
Hon. Yusuf Adamu Gagdi ya karyata cewa ya saki matarsa, Laylah Ali Othman. Ya bayyana cewa aurensu na nan daram babu wata matsala da suke fuskanta.
Wani hadimin mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya yi murabus daga kan mukaminsa. Hadimin ya bayyana dalilinsa na daukar matakin.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari