
Majalisar dokokin tarayya







'Yan Majalisa 7 Daga Jihohin Arewa su na neman kujerar shugabancin majalisar wakilan tarayya ganin cewa zai yi wahala Femi Gbajabiamila ya zarce a karo na biyu.

Femi Gbajabiamila ya tabo batun neman mukami a gwamnatin Tinubu. A jawabinsa jiya Gbajabiamila ya karyata jita-jitar cewa yana jiran Tinubu ya ba shi mukami

Bola Tinubu ya fadawa zababbun ‘yan majalisa matsayarsa a kan rabon mukamai. Wasu ‘yan majalisar sun tabbatar da zaben Gwamna da ‘Yan Majalisa ne a gaban Tinubu

Zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai saka labule da zababbun yan majalisar tarayya na jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a fadar shugaban kasa.

Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta shirya tsaf domin ganawa da zababbun ƴan majalisun tarayya a Abuja, waɗanda suka samu nasarar zaɓe a ƙarƙashin ta.

Idris Wase, mataimakin kakakin majalisa mai ci a yanzu da Ben Kalu, mai magana da yawun majalisar wakilai na cikin masu neman kujerar kakakin majalisar wakilai.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari