![Dangote Vs NMPRA: Majalisar dattawa za ta bankado masu shigo da gurbataccen mai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2dd44d05ad2c5204.jpeg?v=1)
Majalisar dokokin tarayya
![Dangote Vs NMPRA: Majalisar dattawa za ta bankado masu shigo da gurbataccen mai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2dd44d05ad2c5204.jpeg?v=1)
![Sanata Ali Ndume ya bayyana gwamna 1 a Arewa da ya sa zai ci gaba da zama a APC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bb7a115b18474008.jpeg?v=1)
!['Yan majalisa sun ba Tinubu mafita kan zanga zangar da ake shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5e5e47108358ad7b.jpeg?v=1)
!["Tilas kowa ya biya direbobi, sauran ma'aikatansa akalla N70,000," Shugaban Majalisa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/92566c36668fffb3.jpeg?v=1)
![Shugaban kasa Tinubu ya amince da kafa hukumar cigaban jihohin Arewacin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/38c2697b263b3bc4.jpeg?v=1)
![Kudin wutar lantarki: Majalisar wakilai ta yi abu 1 da zai kawo sauƙi ga ƴan Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e22e63a7dabc549b.jpeg?v=1)
![Dangote: Ƴan majalisa sun fusata, sun buƙaci Tinubu ya dakatar da shugaban NMDPRA](https://cdn.legit.ng/images/190x107/34a61465e7d771be.jpeg?v=1)
'Yan majalisar wakilan Najeriya sun bukaci a dakatar da Farouk Ahmed, shugaban NMDPRA kan kalaman 'karya' da ya furta game da matatar man Dangote.
![Sauya sheka: Cikakken jerin sunayen sanatocin Labour Party da suka rage a majalisar dattawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/212c41e229558bbb.jpeg?v=1)
Shekara daya kacal da zaben shugaban kasa na 2023, an fara samun sauyi yayin da yawan sanatocin jam’iyyar Labour ke raguwa. Mun tattara jerin sunayen sanatocin.
![Ana zargin an rabawa 'yan majalisa cin hancin N400m domin amincewa da bukatar Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/81dde1c95f75b3f5.jpeg?v=1)
An bankado dalilin da ya sa yan majalisa su ka gaggauta amincewa da kudirin gwamnatin a kan batun mafi karancin albashi, an yi zargin ba wa 'yan majalisa cin hanci.
![Matasa na shirin yin zanga zanga, ɗan majalisar tarayya ya sauya sheƙa zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/316a0470bc516ddd.jpeg?v=1)
Jim kaɗan bayan sanatan LP ya koma APC, Hon Salman Idris na jam'iyyar ADC daga jihar Kogi ya sanar da bin sahunsa zuwa jam'iyya mai mulkin Najeriya ranar Talata.
![Bayan gyaran kananan hukumomi, Tinubu ya dauko canza fasali ga aikin yan sanda](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ef8dc47ffc46df9b.jpeg?v=1)
Majalisar wakilai ta yi karatu na biyu ga kudurin da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura kan canza fasalin aikin sufeton yan sandan Najeriya da ake shirin yi
![An fusata Dangote, mai kudin Afrika ya fara tona asirin manyan jami'an NNPCL](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4f01c36fdb0d67da.jpeg?v=1)
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote ya ce wasu daga cikin jami'an kamfanin man fetur na kasa (NNCPL) sun mallaki karamin wurin gyara mai a Malta.
![Yusuf Gagdi: Abubuwan sani dangane da dan majalisar da ya siyawa 'yarsa motar kusan N100m](https://cdn.legit.ng/images/190x107/87dd0cd293311cd8.jpeg?v=1)
Yusuf Adamu Gadgi na wakiltar mazabar Pankshin/Kanam/Kanke a majalisar wakilai a karkashin inuwar jam'iyyar APC. Ya taba rike mukamin mataimakin kakakin majalisa.
![Shugaban majalisa, Akpabio ya shiga matsala bayan yin gatsali ga Sanatar PDP](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ff513e0aa8290d22.jpeg?v=1)
Kungiya mai fafutukar kare hakkin mata (VIEW) ta caccaki shugaban majalisa Sanata Godswill Akpabio bayan dakatar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan daga magana.
![Shugaba Tinubu ya miƙa kudirin sabon mafi ƙarancin albashi ga majalisa, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/31af9931f7da7be4.jpeg?v=1)
Bayan amincewa da N70,000 a makon jiya, shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kudirin sabon mafi ƙarancin albashi a majalisar wakilan tarayya.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari