Majalisar dokokin tarayya
Kakakin majalisar dokokin jihar Filato, Honarabul Gabriel Dewan, ya yi magana kan dalilinsa na kin rantsar da 'yan majalisa bakwai na jam'iyyar APC.
An shiga jimami bayan ɗan tsohon gwamnan Kofi, Mohameed Ibrahim Idris ya yanki jiki ya fadi jim kadan bayan dawowar shi daga sallar idi a birnin Tarayya Abuja.
Dan majalisa Uche Harris Okonkwo daga jihar Anambra ya ce dokar kasar nan ta yi umarnin wadanda suka sauya jam'iyya su ajiye mukaminsa kasa da shekara da zaben
Majalisar wakilai ta damu da karin kudin wutar da gwamnatin tarayya ta yi. a ta duba lamarin da zarar sun dawo zaman majalisa a ranar 23 ga wata Afrilun 2024
Wasun 'yan bindiga sun kai farmaki a gidan dan majalisar wakilan tarayya a birnin Makurdi na jihar Benue. A yayin harin sun tafka barna mai tarin yawa.
Dan majalisar tarayya na APC da ke wakiltar mazabar Egbeda/Ona Ara a jihar Oyo, Hon. Amin Alabi, ya raba wa 'yan mazabarsa janareta, injinan markade da kayan abinci.
Sanata Plang ya musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa majalisar dattawa na shirin tunɓuke Sanata Godswill Akpabio, ya ce babu wani abu mai kama da haka.
Ana ji ana gani aka dakatar da Abdul Ahmed Ningi daga majalisar dattawa. Kungiya ta ragargaji 'yan majalisan jihohin Arewa saboda juyawa takawaransu baya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi kira da babbar murya ga 'yan majalisu da su bari ministocinsa su yi aikinsu, ta hanyar daina takura musu da yawan kira.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari