
Majalisar dokokin tarayya







Majalisar Wakilan Tarayya ta karrama marigayi tsohon shugaban mulkin soja a Najeriya, Janar Murtala Muhammed, ta ce za ta rika tunawa da shi a kowace shekara.

Majalisar wakilai ta tarayya ta amince da kasafin 2025 na Naira tiriliyan 54.99 da Shugaba Bola Tinubu ya gabatar mata. Ana sa ran kasafin zai canja tattalin kasar.

Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas ya bayyana takaicin yadda ake samun karuwar rashin aikin yi a tsakanin matasan da ke Arewacin Najeriya.

Kamfanin MTN ya bayyana cewa ya san bai kyauta wa abokan hulɗarsa ba, saboda haka an janye ƙarin farashin data da aka wayi gari da shi a ranar Alhamis.

Dan majalisar wakilan Najeriya daga jihar Borno, Honorabul Ahmed Jaha, ya ce akwai gyararrakin da ya kamata a yi wa kudirin gyaran haraji da ke gaban majalisa.

Dan Majalisar Jibia da Kaita, Hon Sada Soli, ya ce an samu kura-kurai a dokokin sauya fasalin harajin Tinubu, ya ce waɗanda suka shirya kudirin ba su san ƙa'ida ba.

A makon da ya gaba majalisar wakilai ta karanta wasu bukatu da aka gabatar a gabanta na kirkirar sababbin jihohi 31 bayan 36 da ake da su a Najeriya.

Majalisar wakilan ta fara tafka muhawara kan kudirin dokokin haraji guda huɗu da mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar duk da sukar da ake masa.

Kwamitin majalisar dattawa ya binciki Sufeto-Janar kan bacewar bindigogi 178,459, ciki har da bindigar AK-47 guda 88,078, yana mai kira a gano inda suka ke.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari