
Majalisar dokokin tarayya







Rotimi Akeredolu da Yahaya Bello za su goyi bayan takarar Ahmed Idris Wase a Majalisar Wakilai, sun rabu da Abbas Tajuddeen wanda shi ne 'Dan takarar El-Rufai

Yanzu muke samun labarin rasuwar wani tsohon dan majalisar wakilai a jihar Imo, inda aka ce ya yi jinyar cutar daji kafin daga bisani ya rasu a ranar Litinin.

Barau Ibrahim Jibrin ya shiga sahun wadanda za su nemi shugabancin Majalisar Dattawa. Da yiwuwar Sanatan Arewacin Kano ya gwabza da Orji Uzor Kalu a takarar.

Mai dakin Gwamna na Ekiti ta yi kira ga mutanen jihar da su cigaba da ba Gwamnatin mijinta bayan ganin 23% na kujerun Majalisa sun shiga hannun mata a Ekiti.

Za a samu matasa a majalisun dokoki, ‘Yan shekara 26 zuwa 30 sun yi nasara a Kwara, Yobe, Ogun, Shugaban majalisar Yobe ya rasa kujerarsa ga ‘Dan shekara 34.

‘Yan Majalisa da yawa sun rasa Kujerunsu a 2023. Shugaban majalisar wakilan tarayyan Femi Gbajabiamila ya zargi masu zabe da amfani da addini da kabilanci.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari