Majalisar dokokin tarayya
A labarin nan, za a ji yadda aka samu saɓani a tsakanin matatar Dangote da yan kasuwa kusan 20 da ke sayen mai kai tsaye daga matatar saboda batun farashi.
Jam'iyyar APC mai mulki ta nuna damuwarta kan yunkurin yan Majalisar dokokin jihar Ribas na sauke Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa daga mulki.
Shugaban kungiyar kwadago ta kasa, NLC, Joe Ajaero ya bukaci dakatar da da aiwatar da dokokin haraji da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da su.
Mambobi biyu a Majalisar dokokin jihar Gombe sun sauya sheka daga PDP zuwa APC, sun ce salon mulkin Gwamna Inuwa Yahaya ne ya ja hankalinsu zuwa jam'iyya mai mulki
Dan majaliaar wakilai daga jihar Edo, Hon. Murphy Osaro Omoruyi ya sauya sheka daga LP zuwa ADC, ya ce lokaci ya yi da zai bar cikin rikicin jam'iyyar.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rattaba hannu kan kasafin kudin 2026 bayan Majalisar dokokin Kano ta amince da shi, kasafin zai lakume fiye da N1.4trn.
Jam'iyyar ADC ta fara kama kujeru a Majalisar tarayya, sanatoci 3 da dan Majalisar tarayya sun bu sahun Peter Obi, sun sauya sheka zuwa jam'iyyar hadaka.
Majalisar wakilai ta yi alkawura da suka shafi tsaro, siyasa da gudanar da mulki a 2025. Sai dai har zuwa karshen 2025 ba a cika wasu daga cikin alkawuran ba.
Majalisar dokokin jihar Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Ismail Falgore ta amince da kasafin kudin 2026, bayan ta yi karin sama da Naira biliyan 100.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari