Majalisar dokokin tarayya
Majalisar Tarayya ta girgiza a yau Talata yayin da yan majalisu 27 suka sauya sheka zuwa jam'iyyun ADC, APC, da Accord domin fuskantar zaben 2027 dake tafe.
A labarin nan, za a ji cewa ma'aikatar tsaron Amurka na neman karin biliyoyin Daloli domin ta kara karfi da azama wajen hada gwiwa da Amurka a kara matsa wa Iran.
A labarin nan, za a ji cewa mutum daukaka kara ta yanke hukunci game da ƙorafin tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i a kan majalisar dokokin jiharsa.
Cikakken nazarin 'yan Majalisar Tarayyar Najeriya 18 da suka fi daɗewa a kan mulki, tun daga Sanata Ahmad Lawan zuwa Kingsley Chinda a shekarar 2026.
A labarin nan za a ji cewa Aliyu Sani Madakin Gini da ke wakiltar Dala a majalisar tarayya ya sanar da dalilansa na sauya sheka daga NNPP zuwa APC.
Shugaban Majalisar Wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas, ya bayyana jimaminsa kan rasuwar Mataimakin Shugaban Ma’aikatansa, Dunkwu Nnamdi, mai shekara 54.
Majalisar dokokin Kani ta tura takarda a hukumance domin sanar da mataimakin gwamnan Kano, Aminu Gwarzo shirin da ta fara na sauke shi daga mukaminsa.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar da ke kare martabar Musulmin Najeriya, MURIC ta dauki kukanta a kan Shugaban INEC Joash Amupitan zuwa gaban Majalisar Tarayya.
Majalisar dokokin jihar Kano ta fara shirye-shiryen bin matakan da doka ta tanada domin sauke Aminu Abdulsalam Gwarzo daga kujerar mataimakin gwamna.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari