Majalisar dokokin tarayya
Majalisar Dattawa ta bukaci gwamnatin tarayya ta hana shigo da dukkanin kayan masaka domin farfado da masana’antar masaku ta Najeriya tare da karfafa noman auduga.
Majalisar Dattawa ta soki shugaban hukumar SEDC, Mark Okoye, kan zargin almubazzaranci da kuɗaɗen kasafin kuɗin 2025, inda ta bukaci ƙarin bayani.
Shugaban masu rinjaye a majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele, ya ce zai gabatar da kudirin wa’adin shekara shida babu tazarce ga shugaban kasa da gwamnoni.
Majalisar wakilan tarayya ta bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki matakai masu tsauri domin tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin 'yan Najeriya.
A labarin nan, za a ji shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele, ya bayyana cewa nan gaba kadan za su amince da dokar kafa yan sandan jihohi.
Babbar Kotun Tarayya ta ayyana shirin N110 biliyan na sayen motocin SUV da alawus na Majalisar Tarayya a matsayin haramun, inda ta ce ya saba dokoki.
A labarin nan, za a ji cewa majalsiar dattawa ta wanke shugabanta, Godswill Akpabio daga zargin cewa ya yi alkawarin APC za ta duba wadanda suka fadi zabe.
Dan majalisar wakilai, Bamidele Salam ya bayyana cewa shugabannin Naeriya sun yi watsi da matsalar tsaro ne saboda matsalar bata shafe su kai tsaye ba.
Kakakin Majalisar wakilai, Rt. Hon. Tajudeen Abbas ya tabbatar da sauya shekar mambobi 3 daga jihohin Gombe, Adamawa da Bauchi daga APC zuwa ADC da PRP.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari