
Majalisar dokokin tarayya







Jam’iyyar APC ta dauki hanyar rasa mafi rinjayen kujerunta a majalisar dattawa yayin da kotun zabe ta fara yi wa sanatocinta dauki daidai cikin kwana 100.

Shugaban majalisar wakilan tarayya, Honorabul Tajudeen Abbas Ph.D, ya musanta labarin cewa alaƙarsa da gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ta yi tsami.

Wasu sun ce akwai wanda ke biyan kudi domin Tajudden Abbas ya rasa kujerarsa. A wani jawabi da aka alakanta da Kungiyar CAPW, an zargi Nkeiruka Onyejeocha da hakan.

A rahoton nan, mun tattako maku sunayen wadanda kotu ta raba da kujerunsu sun hada da Sanatoci da wasu daga cikin ‘yan majalisar wakilan tarayya.

Kotunan da ke sauraron korafin zabe sun soke nasarar da Seyi Sowunmi ya samu a Legas, saboda rashin rajista a jam'iyya, LP ta rasa was 'yan majalisunta a kotu.

Za a ji Sanatocin da APC ta rasa a Majalisar Dattawa a sakamakon shari’ar zaben 2023. Natasha Akpoti-Uduaghan ta karbe wurin Sanata Abubakar Sadiku-Ohere a Kogi

Yanzu nan mu ka ji ‘Yan majalisar wakilan tarayya sun bukaci zama da wasu manyan jami’an gwamnatin tarayya, gayyatar da ak yi zai bada damar yin bincike da kyau

Kakakin majalisar wakilai Tajudeen Abbas, ya bayyana asarar maƙudan kuɗaɗen da ƙasar nan ta tafka a dalilin satar man fetur da manyan ɓarayi ake yi a ƙasar nan.

Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya mai zama a Abiya ta tsige Amobi Ogah na jam'iyyar Labour Party daga kujerar mamban majalisar tarayya.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari