Majalisar dokokin tarayya
Kwamitin Majalisar Wakilai ya umarci babban sufeton 'yan sanda, IGP Olatunji Disu ya gabatar da Adeyemi Adeniyi kan binciken hukumar PFIPC da ake zargi da zamba.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
A labarin nan, za a ji cewa Olubiyi Fadeyi na jam'iyyar APC ya fice daga jam'iyyar inda ya koma tsohon gidansa, wato PDP bayan an ki cika masa alkawari.
Majalisar Wakilai ta amince da kudirin kafa 'yan sandan jihohi bayan kuri'ar 'yan majalisa 311, yayin da 'yan tsiraru suka fice daga zauren majalisar.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya musanta cewa an ware N1bn a kasafin 2026 domin sayo kayan kida ga coci-coci a mazabarsa.
Rikicin Majalisar Dokokin Ondo ya ƙara tsananta yayin da ’yan majalisa 21 suka ba Kakakin Majalisar, Olamide Oladiji, wa’adin yin murabus ko fuskantar tsige shi.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dokokin Kano ta tashi tsaye game da hare-haren yan bindiga da ake kai wa iyakokin jihar domin a magance matsalar.
Sanata Tahir Monguno ya kalubalanci gwamnatin Bola Tinubu kan jinkirin kasafin kudin 2025 ya ce babban laifi ne da ke iya kaiwa ga tsige shugaban kasa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari