Majalisar dokokin tarayya
Kungiyar G100 ta gana da yan adawa ta Majalisar Wakilai domin haɗa kan ‘yan adawa da ƙalubalantar Bola Ahmed Tinubu da APC a zaɓen shekarar 2027.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Samaila Abdu Sulaiman ya waiwayi talakawan mazabarsa, ya yi rabon miliyoyin kudi ga mata da dattawa. Dujjiman Zazzau ya kashe miliyoyin daf da za a fara kamfe.
Tsohon Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Plateau, Peter Ajang Azi, ya rasu yana da shekaru? Iyalan marigayin sun tabbatar da rasuwarsa ranar Alhamis, 13 ga Agusta 2026
Shugaban masu rinjaye na Majalisar Dokokin Bauchi, Saleh Hodi, ya yi murabus daga kujerarsa domin neman shugabancin Karamar Hukumar Shira a Bauchi.
A labarin nan za a ji cewa Sanatocin Arewa sun mika bukatarsu ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da ta jihar Neja kan ambaliyar Shiroro da ke salwantar da rayuka.ss
Har yanzu babu wani bayani a hukamance kan binciken da kwamitin Majalisar wakilai ya yi game da yadda aka ƙirkiro hukumar bogi ta PFIPC a gwamnatin tarayya.
Shugaban Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ya ce rashin sake zaɓen Tinubu a 2027 zai zama kuskure, yana jaddada ci gaban gwamnatin jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji cewa Adeniyi Adeyemi ya roki majalisa a kan wasu bukatunsa biyu kafin a titsiye shi wajen binciken yadda ya kafa hukumar bogi a Najeriya.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari