Majalisar dokokin tarayya
A labarin nan za a ji cewa Sanatocin Arewa sun mika bukatarsu ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da ta jihar Neja kan ambaliyar Shiroro da ke salwantar da rayuka.ss
Har yanzu babu wani bayani a hukamance kan binciken da kwamitin Majalisar wakilai ya yi game da yadda aka ƙirkiro hukumar bogi ta PFIPC a gwamnatin tarayya.
Shugaban Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ya ce rashin sake zaɓen Tinubu a 2027 zai zama kuskure, yana jaddada ci gaban gwamnatin jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji cewa Adeniyi Adeyemi ya roki majalisa a kan wasu bukatunsa biyu kafin a titsiye shi wajen binciken yadda ya kafa hukumar bogi a Najeriya.
Mataimakin Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Abdussamad Dasuki, ya bukaci hukumar zabe ta INEC ta gudanar da zaɓen shekarar 2027 a rana guda.
Majalisar Wakilai ta ji daga shugaban FRSC cewa Prince Adeyemi ya saka Shugaba Bola Tinubu da ministoci a matsayin mambobin hukumar PFIPC ta bogi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf za ta tarbi manyan baki a jihar Kano domin nemo hanyar warware matsalolin shaye-shaye a Arewa.
Majalisar dokokin Kano ta ce tana binciken zarge-zargen almundahana da rashin iya mulki kan shugabannin kananan hukumomin da aka dakatar ranar Talata.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar wakilai ta yi magana game da binciken da ake gudanarwa game da samar da hukumar bogi ta PFIPC da Adeyemi ya samar.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari