Majalisar dokokin tarayya
Majalisar dattawa ta amince da bukatar Shugaba Bola Tinubu na tabbatar da nadin tsohon hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa a matsayin sabon ministan tsaro
An samu hargitsi a majalisar dattawa yayin da ake kokarin tantance sabon ministan tsaro, Christopher Musa. Wasu 'yan majalisa sun dage sai an yi wa Musa tambayoyi.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan Najeriya za su san makomarsu a kan batun kara kirkirar sababbin jihohi da kara yawan mata, da yan sandan jihohi.
Majalisar wakilan Najeriya ta sanar da lokacin da kada kuri'a kan yi wa kundin tsarin mulki garambawul. Akwai kudurori da dama da ke neman yi masa garambawul.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Barau I Jibrin ya dauki zafi bayan gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta zarge shi da kalaman da za su iya dagula matsalar tsaro a Kano.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya janye wa Sanatoci da 'yan majalisar kasa 'yan sanda. Ya ce hakan zai inganta tsaro.
Majalisar wakilai ta bukaci gwamnatin Najeriya ta bi duk hanyar da ta dace wajem dawo da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan daga Guinea-Bissau.
Yan Majalisar wakilai sun fara fuskantar barazana daga yan bindiga bayan shugaban kasa ya ba da umarnin janye yan sanda masu gadi, in ji Idris Ahmed Wase.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban majalisar dokokin Neja, Rt. Hon. Abdulmalik Sarkindaji ya yi barazana ga gwamnati a kan jan kafa wajen ceto daliban Papiri.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari