Majalisar dokokin tarayya
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yabawa Shugaba Bola Tinubu kan amincewa da kashe ₦47bn domin kammala aikin titin Wuju-Wuju da aka dade ana jira.
Wasu ‘yan majalisar wakilai hudu daga jihar Rivers sun sauya sheka zuwa APC, tare da bin sahun Gwamna Siminalayi Fubara bayan rikicin siyasa a jam’iyyar PDP.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Tsofaffin yan APC a jihar Akwa Ibom sun fara nuna bacin ransu kan kalaman kakakin Majalisar dokokin jihar, wanda ya ve tikitin yan majalisa 26 na hannunsa.
Majalisar wakilai ta amince da gyara wasu dokokin zaben Najeriya. 'Yan majalisar sun dauki matakan daure jami'an INEC rashin sakin sakamakon zabe idan aka nema.
Dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki, ya yi zargin cewa an sauya wasu sassa na dokokin haraji bayan Majalisa ta amince da su.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed ya karyata martanin da ake ce ya yi game da zarge-zargen da Dangote ke yi masa.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta karbi kudurin gaggawa game da rikicin da ya kunno kai tsakanin Dangote da Farouk Ahmed.
Majalisar dattawa ta fara tantance sunayen jakadu da Shugaba Bola Tinubu ya miƙa mata, inda ta tantance mutum mutum 3 da suka fuskanci tuhume-tuhume.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari