Majalisar dokokin tarayya
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta karbi kudurin gaggawa game da rikicin da ya kunno kai tsakanin Dangote da Farouk Ahmed.
Majalisar dattawa ta fara tantance sunayen jakadu da Shugaba Bola Tinubu ya miƙa mata, inda ta tantance mutum mutum 3 da suka fuskanci tuhume-tuhume.
A labarin nan, za a ji cewa wasu al'amura guda biyu sun ja hankali a zaman Majalisa a zaman tantance jakadun kasar nan da Bola Tinubu ya aika masu.
A labarin nan, za a ji cewa majiyoyi sun ce gwamnatin tarayya na shirin janye sunan Abdullahi Ramat daga mukamin shugaban hukumar saboda siyasar Kano.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da kama wanda ya jagoranci garkuwa da dan Majalisar dokokin Anambra, Justice Azuka tare da kashe shi a shekarar 2024 da ta gabata.
Dan Majalisa wakilai daga jihar Neja, Hon. Musa Abdullahi ya bukaci gwamnatin tarayya ta duba yiwuwar yafewa wadanda suka ci gajiyar bashin COVID-19.
Yan Majalisa sun kaure da hayaniya da muhawara mai zafi yayin da aka gabatar da wani kudirida ya nemi a gayyaci gwamnan babban bankin Najeriya (CBN).
Dan majalisa, Raheem Ajuloopin ya gabatar da sabon kudiri na ƙirƙirar ƙarin kananan hukumomi a Kwara domin inganta mulki a matakin ƙasa, da ƙarfafa tsarin tsaro.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kebbi, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Dan majalisar ya ce rikicin PDP ya yi yawa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari