Majalisar dokokin tarayya
Zaman gaggawa da Majalisa wakilai ta kira ya canza salo zuwa rikoci da hayaniya yayin da aka fara tattaunaw akan batun gyaran sokar zabe ta 2025.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi artabu da ma'aikatan Sanata Titus Zam a majalisa yau 16 ga Fabrairu, 2026, kan zargin cire ta daga taron kare kasafin kuɗi.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya bayyana cewa yadda gobarar kasuwar Singer za ta shafi dukkanin Kanawa, ya bayar da tallafin Naira miliyan 100.
Majalisar dattawa da ta wakilai za su yi zama na musamman a ranar Talata domin tattauna batun saka zabe a Ramadan. Ana hasashen zabe a 13 ga Fabarairu
A labarin nan, za a ji cewa Hon. Usman Garba Zingo, dan majalisar Kaduna da aka ruwaito ƴan ta'adda sun yi ram da shi a hanyar dawowa daga Zamfara ya samu ƴanci.
Sanatoci biyu da mambobin Majalisar wakilai uku da suka bar PDP a kwanakin baya sun kara tabbatar da shiga APC mau mulki, an karbe du a wani gangami.
Majalisar wakilai ta tarayya ta gayyaci duka mambobinta zuwa wani zaman gaggawa domin tattaunawa kan batutuwan da suka taso bayan sakin jadawalin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya da ke wakiltar Wudil da Garko ya bayyana takaicin yadda wasu 'yan majalisar Amurka suka yi wa Kwankwaso sharri.
Zaman kare kasafin ma'aikatar ayyuka ta Najeriya ya rikide zuwa rikici yayin da aka yi musayar yawu tsakanin David Umahi da Sanata Adams Oshiomhole.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari