Majalisar dokokin tarayya
Wasu rahotanni daga fadar shugaban kasa sun nuna cewa Shigaba Bola Tinubu na duba yiwuwar kafa karin jiha daya a yankin Kudu maso Gabashin Najeriya.
Yayin da ake dakon sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf a hukumance, mambobi 22 daga cikin yam Majalisar dokokin Kano sun tabbatar da shiga APC yau Litinin.
Mambobi 22 na Majalisar dokokin jihar Kano sun bi Gwamna Abba Kabir Yusuf, suk sanar da ficewarsu daga jam'iyyar NNPP ciki har da kakakin majalisa.
Jam'iyyar LP ta samu nasarorin da ba a yi zato ba a zaben 2023 sakamakon tasirin Peter Obi da goyin bayan matasa, sai dai ta gamu da tangarda bayan zaben 2023.
Yan majalisar wakilai na jihar Kano sun fara mika takardun barin NNPP a hukumance jim kadan bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bar jam'iyya ranar Juma'a.
Kwamitin bangaren marasa rinjaye a Majalisar wakilai ya tabbatar da cewa an yi kari a sababbin dokokin haraji da majalisa ta amince da su, ta fadi wasu daga ciki.
Hadimin gwamnan jihar Rivers, Darlington Orjiya yi ikirarin cewahar yanzu majalisar dokokin juhar ba ta sanar da Fubara shirinta na sauke shi daga mulki ba.
Babbar kotun jihar Rivers mai zama a Fatakwal ta umarci babban alkalin jihar da kada ya karbi takarda ko bin umarnin Majalisa game da tsige Gwamna Siminalayi Fubara.
Yan majalisar dokokin jihar Rivers hudu da suka janye daga shirin tsige Gwamna Siminalalayi Fubara da mataimakiyarsa, sun yi amai sun laahi cikin kwanaki biyu kacal.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari