Super Eagles
Kocin Najeriya, Eric Chelle ya ce kasar DR Congo ta yi tsafi da wani ruwa kafin ta samu nasarar doke Super Eagles a wasan neman shiga gasar Kofin Duniya.
Najeriya ta wuce matakin play-off bayan doke Gabon, yanzu za ta kara da DR Congo. Tana bukatar yin nasara a wasa ɗaya ko biyu kafin shiga gasar cin kofin duniya.
Fitattun ‘yan wasan Najeriya biyar sun shirya haskawa a gasar Champions League ta 2025/26. An zaɓi Osimhen, Lookman, Tella, Onyedika, da Ilenikhena.
Wani kunkuru mai shekaru 196 da ke zaune a Prison Island a Zanzibar, ya yi hasashen cewa Najeriya za ta lallasa Afrika ta Kudu a wasan shiga gasar cin kofin duniya.
Kungiyar kwallon kafan matan Najeriya ta Super Falcons sun lashe kofin zakarun Afrika sau 10 a tarihi. Sun lashe kofin sau uku a jeriya har su ka dauki kofin sau 10.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya ki kallon wasan Najeriya da Morocco ne domin gujewa hawan jini amma kuma wasu suka kunna masa talabijin.
Tsohon mai tsaron gidan Najeriya, Peter Rufai ya rasu a jihar Legas bayan fama da jinya. Peter Rufa ya buga kwallo a Najeriya da wasi kasashe da dama.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar tsohon kyaftin din Super Eagles kuma wanda ya horas da ƙungiyar a Najeriya, Christian Chukwu yana da shekaru 74 a duniya.
Shirin sayar da Victor Osimhen tsakanin Napoli da Man United ya yi karfi. An ce Napoli ta fi son sayar da Osimhen ga United don kaucewa sayar da shi ga Juventus.
Super Eagles
Samu kari