Aminu Waziri Tambuwal
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya yi martani kan harin da Amurka ta kawo Najeriya. Ya bukaci jama'a su kwantar da hankulansu.
Tsohon kakakin Majalisar Wakilai, Aminu Tambuwal, ya ce ‘yan ta’adda ba sa wakiltar kowace addini, illa masu aikata laifuka ne wadanda suke kashe al'umma.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyya da ke kunshe da gamayyar hadakar 'yan adawa ta ADC ke kokarin tattara kan jiga-jiganta a shirin da ake na tunkarar babban zabe.
Wike ya caccaki tsohon gwamnan Sokoto, Aminu Tambuwal kan zarginsa da ya yi, yana mai kiran Tambuwal da maci amana, wanda ba shi da alkibla a siyasa.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ce 'yan Arewa za su bada wa 'yan siyasa irinsu Nasir El-Rufa'i da Aminu Waziri Tambuwal kasa a ido kan zaben Tinubu.
A alabarin nan, za a ji cewa hadimin Ministan Abuja, Lere Olayinka ya bayyana cewa akwai bayanai daki-daki nan gaba a kan hirar Tambuwal da manema labarai.
Jam'iyyar APC mai mulki ta karyata zargin da Aminu Tambuwal ya mata game da zaben 2027. APC ta ce Bola Tinubu ba shi da shirin rusa 'yan adawa sam sam.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta fito ta yi martani kan zarge-zargen da tsohin gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, ya yi a kanta da Shugaba Bola Tinubu.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya zargi gwamnatin Bola Tinubu da jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya da rashin sanin tsarin mulki da yadda ake tafiyar da Najeriya.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari