Yan ta'adda
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu jagororin 'yan bindiga a Zamfara. Sojojin sun kuma hallaka wasu 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka kwamandojin 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka su ne bayan an yi musayar wuta a cikin daji.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta kama wani matashi dauke da kayan tsafi da ake zargi yana ba 'yan bindiga bayani. Matashin mai suna Abdulahi ya masa laifinsa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai daga hannun tsagerun.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan ta'adda a sassa daban-daban na Najeriya. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda sama da 200.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi wa Bola Tinubu raddi kan cewa ba a kayar da shi a zaben 2027 ba saboda rashin tsaro da ake a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yayin wata arangama da suka yi da 'yan ta'adda a Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda yayin artabun da suka yi.
A labarin nan, za a ji cewa an samu karin adadi a cikin wadanda yan ta'adda suka sace daga cikin wata makaranta a jihar Kogi bayan fafatawa da jami'an tsaro.
Yan ta'adda
Samu kari