Yan ta'adda
Gwamnatin jihar Borno ta ce ana sanya tsofaffin ’yan Boko Haram yin rantsuwa da Alkur’ani bayan shirin gyaran hali domin hana komawarsu ta’addanci.
Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya bayyana alhini kan rasuwar tsohon ɗan majalisar wakilai, Abba Anas Adamu, yana cewa babban rashi ne ga Jigawa da Najeriya.
'Yan bindiga sun kashe mutum 5 a kauyen Yankamaye na karamar hukumar Tsanyawa a jihar Kano ranar 11 ga Mayu, 2026, bayan sun fito daga jihar Katsina.
Mai neman tikitin takarar shugaban kasa na ADC, Mohammed Hayatu-Deen, ya bayyana sabuwar dabarar tsaro da tattalin arziki domin dakile matsalar rashin tsaro.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasarar hallaka wasu kwamandojin Boko Haram bayan sun kai hare-hare a jihar Borno.
Dakarun sojojin sama na Najeriya sun samu nasarar hallaka jagororin 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun samu nasarar ne bayan yi masu ruwan wuta.
Sarkin da aka sace a jihar kogi, Adebayo Samuel ya rasu a cikin daji bayan kwanaki a hannun masu garkuwa da mutane. Mutane sun shiga jimami a garinsu.
Wasu 'yan ta'adda dauke da bindigogi sun tare matafiya a jihar Zamfara. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu da dama zuwa daji.
Mutane 10 ciki har da ɗan sanda sun rasu a harin Barkin Ladi, jihar Filato ranar 10 ga Mayu, 2026, yayin da matasa suka koka kan rashin tsaro a yankin.
Yan ta'adda
Samu kari