Yan ta'adda
Rundunar 'yan sandan Sokoto ta ce ta kama mutane bakwai da ake zargi da ta'addanci da garkuwa da mutane, tare da gurfanar da su a kotu don yanke masu hukunci.
Dakarun Najeriya sun kama wasu mutane da ake zargin suna taimakon kungiyar Boko Haram da kayan abinci da makaman da suke yaki da su a Arewa maso Gabas.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bukaci Majalisar Ɗinkin Duniya da hukumomin duniya su binciki sace ɗalibai da malamai a Oriire domin tabbatar da gaskiya.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasarar cafke wani dan ta'addan ISIS a Borno. Ana ci gaba da gudanar da bincike.
An samu karin bayani kan matakan da sojoji da sauran hukumomi suka dauka wajen ganin sun ceto daliban jihar Oyo wajen cafke iyalan 'yan bindigan.
Rahoton SARI Global ya nuna cewa mutane 792 sun mutu a hare-haren 'yan bindiga 882 a Najeriya cikin Yunin 2026, yayin da Borno ta kasance jihar da abin ya fi shafa.
Rundunar Operation Hadin Kai ta ce ta kashe mai ɗaukar bidiyon ISWAP a Borno tare da ƙwato kyamara mai ɗauke da bayanai kan ƙwararrun ƴan ta'adda daga ƙasashen waje.
Mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Barau Jibrin, ya ce rundunar 'yan sandan jihohi za ta ƙarfafa tsaro tare da kawo zaman lafiya mai ɗorewa musamman a Arewa.
Yan ta'adda
Samu kari