Yan ta'adda
Gani Adams ya ce ‘yan ta’adda sun kutsa cikin kananan hukumomi 40 a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya, yana mai kira ga hadin kai wajen magance matsalar tsaro.
Babbar hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana nasarorin da aka samu kawo yanzu a hadin gwiwar sojojin kasar nan da na Amurka, yak ta'adda 175 sun tafi lahira.
Lauya mai rajin kare hakkin bil’adama, Deji Adeyanju, ya bukaci gwamnatin tarayya ta kama Sheikh Ahmad Gumi kan kalaman da ya yi kan matsalar tsaro.
A labarin nan, za a ji yadda wasu 'yan daba sun kai wa shugabar karamar hukumar Tudun Wada a jihar Kano hari a taron jam'iyyar APC mai mulki a Rano.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan majalisar Amurka ya bayyana cewa Donald Trump ne ya bayar umarni a kai harin hadin gwiwa kan yan ta'adda a Najeriya.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar sa cewa akalla mayanan ISWAP 20 sun sheka lahira a sabon harin da sojojin Amurka suka taimaka aka kai a Arewa maso Gabas.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun kubuta daga harin kwanton bauna da wasu yan ta'adda suka shirya masu a yayin da ke suke aiki a jihar Borno.
Dakarun sojojin Najeriya da na Amurka sun fafata da 'yan ta'adda wajen kashe babban mataimakin shugaban ISIS, Abu-Bilal Al-Minuki a yankin Tafkin Chadi.
Sojojin rundunar Operation FANSAN YANMA sun kama wani da ake zargi da safarar makamai ga ’yan ta’adda a Katsina bayan samun sahihan bayanan sirri.
Yan ta'adda
Samu kari