Yan ta'adda
Iyalan shugaban karamar hukumar Bungudu sun bayyana yadda 'yan bindiga suka mamaye gidansa, suka kashe mutane hudu sannan suka yi garkuwa da shi.
Sarkin Potiskum ya ce amfani da ƙarfin soja kaɗai ba zai kawo ƙarshen rashin tsaro a Najeriya ba, yana mai kira ga gwamnati ta magance talauci da rashin adalci.
'Yan bindiga sun nemi Naira miliyan 200 domin sakin alkalin Babbar Kotun jihar Kebbi, yayin da 'yan sanda ke ci gaba da ƙoƙarin ceto shi daga hannunsu.
Sanata Adams Oshiomhole ya ce jami'an tsaro su riƙa harbin masu ɗauke da makamai nan take, yana mai cewa rashin tsaro ne babban ƙalubalen gwamnatin Tinubu.
Akalla mutum 30, ciki har da yara takwas, sun mutu bayan 'yan ta'adda sun kai hari ƙauyen Naridon a Kaduna, inda suka ƙona gidaje da shaguna tare da jikkata wasu.
Tsohon jami’in DSS, Dennis Amachree, ya zargi gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari da sakaci da rashin tsaro, cin hanci da biyan kuɗin fansa ga masu garkuwa.
A labarin nan, za a ji cewa wannan jami'in sojan da ake nema ruwa a jallo saboda zargin ya na mu'amala da yan ta'adda ya shiga hannu a kokarin tserewa zuwa Kamaru.
Akalla jami'an CJTF hudu da farar hula daya sun rasa rayukansu bayan sun fafata da 'yan bindiga da suka kai hari domin satar dabbobi a kauyen Guga da ke Katsina.
Tsohon Sufeto Janar na 'Yan Sanda, Mike Okiro, ya ce rushe rundunar ATS da ya kafa ya taimaka wajen bai wa Boko Haram damar bunƙasa, yana mai kira a koyi darasi.
Yan ta'adda
Samu kari