Yan ta'adda
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dattawa ta fara ƙoƙarin cika burin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu wajen samar da ƴan sandan jihohi saboda rashin tsaro.
'Yan bindiga sun harbe shugaban jam'iyyar Accord a Osun, Asimiyu Ajibola, a Osogbo da dare. An kai shi asibiti, kuma likitoci sun tabbatar yana samun sauƙi.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kama wasu dattawa biyu a cikin daji, sun bukaci a kai masu dauki. Dayan tsohon shugaban APC ne dayan malami.
Jami'ar majalisar dinkin duniya, Izumi Nakamitsu ta bayyana cewa makaman da aka yi amfani da su a yakin Libya sun kwararo Najeriya sun tayar da rikici.
Gwamnatin Akwa Ibom ta sallami Osborne Okon, mai taimaka wa mai ba gwamna shawara kan harkokin siyasa, bayan ya ce ya kamata Bola Tinubu ya yi murabus.
Rundunar sojin Najeriya ta kashe manyan kwamandojin ’yan ta’adda da mayaƙa sama da 50 a hare-haren sama da aka kai yankunan Kirta da Arina Ciki na Tafkin Chadi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama wadansu mutane da ake zargin cewa sun kashe wani 'dan acaba kan zargin cewa 'dan bindiga ne.
Jam'iyyar APC ta bukaci gwamna Seyi Makinde ya sauka daga kujerar gwamnan jihar Oyo matukar ba zai iya magance matsalar tsaro ba bayan sace dalibai da malamai.
Babban jami'in gwamna Soludo, Ben Nwankwo ya tsallake rijiya ta baya yayain da 'yan bindiga suka budewa tawagar shi wuta yana kan hanyar zuwa wani kauye.
Yan ta'adda
Samu kari