Yan ta'adda
Ministan tsaro Christopher Musa da gwamna Uba Sani sun ce ilimi da hadin kan al’umma su ne manyan hanyoyin magance ta’addanci da rashin tsaro a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto fararen hula da 'yan ta'addan Boko Haram suka sace a Borno. An ba mutanen da aka ceto kulawar da ta dace.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya ce bai taɓa ɗora wa Goodluck Jonathan alhakin Boko Haram gaba ɗaya ba, domin tsaro nauyi ne na kowa.
Yayar tsohon ministan makamashi a Najeriya, Busayo Adegoke John-Paul, da 'ya'yanta tagwaye sun samu 'yanci bayan an sace su a Ibadan cikin daren nan.
Fasto Johnson Suleman ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dauki mataki mai tsauri kan masu daukar nauyin ta’addanci a Najeriya ko kuma ya sauka daga mulki.
Tsohon Manjo Janar Abubakar Rabe da matarsa da aka sace a jihar Katsina sun bayyana a wani sabon bidiyo suna rokon gwamnati ta taimaka wajen ceto su.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya tabbatar wa tsohon Ministan Makamashi, Adebayo Adelabu, cewa gwamnati na kokarin ceto ƙanwarsa da 'ya'yanta biyu da aka sace.
Dakarun Najeriya sun kama jagoran 'yan ta'adda, Kachalla Halilu bayan ya yi karfin hali ya shiga kasuwa tsakar rana a jihar Zamafara. An mika shi ga 'yan sanda.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa mayakan Boko Haram sun halaka sojoji tara a wani farmaki da suka kai ana tsakiyar ruwan sama da safiyar Jumu'a.
Yan ta'adda
Samu kari