Yan ta'adda
Ministan tsaron Najeriya, Janar Chirstopher Musa (Mai ritaya) ya bukaci yan Najeriya su hada kai su taimaka wa jami'an tsaro don dawo da zaman lafiya.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda da dama tare da manyan kwamandojinsu.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu ya gargadi 'yan bindiga da masu daukar nauyin ta'addanci su mika wuya ko su fuskanci karfin gwamnati ba tare da jin kai ba.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun tabbatar da mutuwar fitaccen ɗan bindiga da akae kira Ibrahim Baccujo bayan an dakile yunkurin sace ɗaliban WAEC a Iluke.
Majalisar Dattawa a Najeriya ta umarci hukumomin tsaro da na leken asiri su gano tare da cafke 'yan bindiga da 'yan ta'adda masu nuna kudade a TikTok.
DSS tare da hadin gwiwar sojojin Najeriya sun dakile wani babban hari da kungiyar ESN ta shirya kai wa a yankin Kudu maso Gabas tare da kwato makamai.
Kungiyar dattawan Arewa ta bukaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta-baci kan tsaro, tana cewa Najeriya na fuskantar mummunar barazana.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu ‘yan bindiga da ake zargin sun tuba sun kashe sojoji takwas ciki har da wani Laftanar a harin da suka kai jihar Kaduna.
Malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya bayyana cewa ba zai sake shiga lamarin yan bindiga ba a Arewacin Najeriya kamar yadda ya yi a baya.
Yan ta'adda
Samu kari