Yan ta'adda
An ce Ibn Mohammed bin Shakau, ɗan marigayi shugaban Boko Haram Abubakar Shekau, ya shiga sahun ƙungiyar, lamarin da ya haifar da fargabar ci gaba da akidarsa.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta ce ta kashe mayakan kungiyar Islamic State West Africa Province (ISWAP) guda tara, ciki har da wani babban kwamandan kungiyar.
Shahararren dan bindiga a Najeriya, Ado Aleiro ya gamu da cikas yayin da aka yi arangama da miyagu a jihar Katsina wanda ya jawo rasa ran dansa da yan uwa.
Jonah Jang ya bayyana cewa rikicin Plateau ya samo asali ne daga matsalolin tarihi, ƙasa, adalci da shugabanci, yana mai zayyano hanyoyin kawo ƙarshen rikicin.
Matafiya sun makale a Mokwa bayan mazauna Niger sun toshe hanyar Mokwa-Bida, suna zanga-zangar nuna adawa da yawaitar garkuwa da mutane da ’yan bindiga.
Bincike ya karyata ikirarin cewa an kashe shugaban karamar hukumar Bungudu, Nura Abdullahi, tana mai cewa babu sahihiyar hujjar mutuwarsa bayan garkuwa da shi.
Akalla makarantu 65 a Arewacin Najeriya sun daina aiki saboda rashin tsaro, lamarin da zai ƙara ta'azzara matsalar yaran da ba sa zuwa makaranta.
Wata da aka ceto a Kwara ta bayyana yadda kusan yara 13 suka mutu a hannun masu garkuwa, bayan mutane 163 sun shafe watanni shida cikin ƙangin ’yan bindiga
Gwamnan Kebbi, Nasir Idris, ya bukaci sojoji su kawar da ’yan bindiga, yana mai cewa karin dakaru zai taimaka wajen dawo da tsaro da manoma gonakinsu.
Yan ta'adda
Samu kari