Yan ta'adda
Ministan sadarwa ya bayyana dabarun da 'yan bindiga ke yi wajen yin amfani da waya ko yanar gizo. Ya ce suna amfani da wasu hanyoyi domin kaucewa kama su.
Kungiyar matan Arewa maso Yamma ta gargadi Bello Turji ya mika wuya kafin lokaci ya kure masa. Sun yaba wa sojojin Najeriya game da kashe mataimakin Bello Turji.
Fitaccen dan ta’adda, Bello Turji ya shiga tashin hankali bayan sojojin Najeriya sun kashe kwamandansa, Kallamu Buzu a kwanton-bauna da aka yi a Sabon Birni.
’Yan bindiga sun kashe mataimakin shugaban karamar hukumar Bukuyum a Zamfara, Mu’azu Gwashi, duk da an biya su kudin fansa N15m bayan watanni shida.
Wani wanda ya bayyana kansa a matsayin tsohon hadimin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle, ya ce ya shirya ba da shaida a gaban kotu a kansa.
Ministan Tsaro Bello Matawalle ya kai ƙara kotu domin dakatar da kafofin yaɗa labarai daga wallafa rahotannin da ke zarginsa da alaƙa da ’yan ta’adda.
Kasar Najeriya da Saudiyya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar tsaro na shekaru biyar domin karfafa hadin gwiwa ta horo, leken asiri, kera makamai a tsakaninsu.
Sabon kwamandan Operation Fansan Yamma, Manjo Janar Warrah Idris ya gana da gwamna Dauda Lawal a Zamfara. Ya ce za su kawo karshen 'yan bindiga a Zamfara.
Rundunar 'yan sanda a birnin tarayya Abuja ta kama wani mutum da ake zargi da cewa zai saye harsashi ya mika wa 'yan ta'adda a jihar Zamfara daga Abuja.
Yan ta'adda
Samu kari