Yan ta'adda
Matar shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta yi magana kan daliiban GGCSS Maga da aka sace a jihar Kebbi. Ta bayyana cewa ta yi matukar takaici kan sace daliban.
'Yan bindiga sun bude wuta kan mai uwa da wabi a harin da suka kai cocin Kwara. 'Yan bindigar sun kashe fasto, kuma sun sace masu ibada masu yawa a yayin harin.
Ministan Harkokin Kasashen Waje, Yusuf Tuggar, ya ce har yanzu Najeriya na fama da tasirin rikicin da ya biyo bayan kisan Gaddafi wanda ya ƙara yawaitar makamai.
Mutanen ƙauyuka a Tsafe, Jihar Zamfara, sun ce ’yan bindiga suna tilasta musu biyan kuɗin “girbi” kafin su shiga gonakinsu, duk da wahalar da ake ciki.
Wasu daga cikin matan da aka sace a GGSS Maga a jihar Kebbi sun kubuta. Mata biyu ne suka kubuta yayin da 'yan bindiga ke tafiya da su cikin daji.
Matar marigayi mataimakin shugaban makarantar Maga ta bayyana yadda farmakin ’yan bindiga ya faru, inda mijinta ya rasu yayin ƙoƙarin kare ɗalibai mata.
Fasto Elijah Ayodele ya gargadi hukumomin tsaro su mai da hankali kan jihohi takwas saboda barazanar hare-haren ’yan ta’adda da ka iya haddasa mummunar tarzoma.
Babban Hafsan Sojoji a Najeriya, Manjo Janar Waidi Shaibu, ya umarci sojojin Operation FANSAN YANMA su tashi tsaye wajen ceto daliban GGCSS Maga da aka sace a Kebbi.
Majiyoyi sun tabbatar da mutuwar Christopher Igwe, dan'uwan kwamishinan Ebonyi, bayan wasu ’yan fashi sun bude wuta suka harbe shi yayin wani da ake zaman makoki.
Yan ta'adda
Samu kari