Yan ta'adda
Rahotanni sun nuna cewa yan ta'addan da suka kashe musulmai sama da 100 a jihar Kwara sun yi amfani da masallaci, sun kashe duk wanda ya zo Sallah.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya isa jihar Kwara domin jaje da tattaunawa da hukumomi bayan kisan Musulmi kusan 200 da yan ta'adda suka yi.
Rahotanni sun bayyana yadda yan ta’adda suka aika wasiƙa ga al’ummar Nuru da Woro a Kwara, suna sanar da niyyarsu ta wa’azi kafin kai hari mai muni.
Shugaban karamar hukumar Kaiama a Kwara ya bayyana cewa masu bayar da bayanan sirri wa 'yan ta'adda sun taimaka wajen kisan gillar da aka yi wa Musulmai a Kwara
Wasu 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun kai harin kwanton bauna kan dakarun sojojin Najeriya a jihar Borno. Harin ya jawo an samu asarar rayukan sojoji.
Dan ta'addan Boko Haram mai alaka da Abubakar Shekau da ake kira Abubakar Saidu da aka fi sani da Sadiku ne ya jagoranci kashe Musulmai kusan 200 a Kwara.
'Yan bindiga sun kashe mutum 13 a kasuwar Anwase, Benue, sannan suka sace mata. Wannan hari ya biyo bayan kisan mutum 16 a Abande kwanaki biyu da suka wuce.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi Allah wadai da harin da 'yan ta'adda suka kai a jihar Kwara. Shugaba Tinubu ya ce za a hukunta wadanda suka kai harin.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Turkiyya ta sanar da cewa za ta ci gaba da ba wa Najeriya gudunmawa domin kawar da ta'addancin da ya addabi sassa daban-daban.
Yan ta'adda
Samu kari