Yan ta'adda
Gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu, ya fitar da sababbin matakan yaƙi da 'yan bindiga a zaman majalisar zartarwa na ƙarshen shekarar 2025 don tabbatar da tsaro a jihar.
Rundunar 'yan sanda a jihar Borno ta kara adadin jami'ai bayan wani harin bam a wani masallaci a Maiduguri. An tura 'yan sanda 1,000 domin ba da tsaro.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi karin bayani game da harin bam na kunar bakin wake da ake zargin Boko Haram ta kai wani masallaci a jihar Borno an kashe mutane.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Ojibara na Bayagan Ile a karamar hukumar Ifelodun ta jihar Kwara, Kamilu Salami, wanda ‘yan bindiga suka sace kwanaki 25 da suka wuce, ya samu ‘yanci.
Gwamnatin tarayya ta bayyana yadda yan bindiga da sauran masu garkuwa da mutane ke amfani da masu sana'ar PoS wajen karbar kudin fansa a Najeriya.
Kungiyar masu hakar ma'adinai yan China a Najeriya ta musanta zargin cewa kamfanonin hakar ma’adinan na taimaka wa ta’addanci ko aikata haramtattun ayyuka.
Gwamnatin Tarayya ta ce tana aiki tare da manyan kamfanonin kafafen sada zumunta domin gano tare da rufe asusun ’yan ta’adda da masu laifuffuka da dama.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
Yan ta'adda
Samu kari